< Ƙidaya 2 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
LEUM GOD El fahkang oakwuk inge nu sel Moses ac Aaron.
2 “Duk sa’ad da Isra’ilawa suka yi sansani, kowane mutum zai sauka a inda tutar ƙungiyar kabilarsa take. Sansanin zai kasance a kewaye da Tentin Sujada.”
Ke pacl mwet Israel uh aktuktuk uh, kais sie mwet fah muta ye flag lun sruf lal, ac ke mwe akul lun sou lal. Lohm nuknuk nukewa ac fah tulokyak rauneak Lohm Nuknuk Mutal.
3 Kabilar Yahuda za su yi sansani bisa ga ƙa’idarsu a gabas, wajen fitowar rana. Shugaban mutanen Yahuda kuwa shi ne Nashon ɗan Amminadab.
Elos su tulokinya nien aktuktuk selos layen kutulap, yen faht uh takak we, ac fah mwet ye flag lun u lulap lal Judah, ke kais sie u lalos. Mwet kol lun u tolu uh pa takla ten inge: Sruf Mwet Kol Pisalos Judah Nahshon wen natul Amminadab 74,600 Issachar Nethanel wen natul Zuar 54,400 Zebulun Eliab wen natul Helon 57,400 Pisa lulap: mukul siofok oalngoul onkosr tausin ac angfoko. U lulap lal Judah inge pa ac fahsr meet uh.
4 Yawan mutanen sashensa 74,600 ne.
5 Kabilar Issakar za su yi sansani biye da su. Shugabansu shi ne Netanel ɗan Zuwar.
6 Yawan mutanen sashensa 54,400 ne.
7 Kabilar Zebulun za su yi sansani biye da su. Shugabansu shi ne Eliyab ɗan Helon.
8 Yawan mutanen sashensa 57,400 ne.
9 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Yahuda bisa ga sashensu sun kai 186,400. Su ne za su ja gaba.
10 A kudu, a nan ne sashe sansanin mutanen Ruben a ƙarƙashin ƙa’idarsu, za su yi sansani. Shugaban mutanen Ruben shi ne Elizur ɗan Shedeyur.
Nu layen nu eir, elos su wi muta ye flag lun u lulap lal Reuben fah mutangan aktuktuk in u tolu lalos, ye koko lun mwet kol lalos inge: Sruf Mwet Kol Pisalos Reuben Elizur wen natul Shedur 46,500 Simeon Shelumiel wen natul Zurishaddai 59,300 Gad Eliasaph wen natul Deuel 45,650 Pisa lulap: mukul tausin siofok lumngaul sie ac angfoko lumngaul. U lulap lal Reuben pa ac fahsr akluo uh.
11 Yawan mutanen sashensa 46,500 ne.
12 Kabilar Simeyon za su yi sansani biye da su. Shugaban mutanensa shi ne Shelumiyel ɗan Zurishaddai.
13 Yawan mutanen sashensa 59,300 ne.
14 Kabilar Gad za su zama na biye. Shugaban mutanensa shi ne Eliyasaf ɗan Reyuwel.
15 Yawan mutanen sashensa 45,650 ne.
16 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Ruben, bisa ga sashensu sun kai 151,450. Su ne za su zama na biyu in za a tashi.
17 Sa’an nan Lawiyawa ɗauke da Tentin Sujada za su kasance a tsakiyar sansani sa’ad da aka tashi tafiya. Za su kama hanya kamar yadda aka dokace su su zauna a sansani, kowa a wurinsa a ƙarƙashin ƙa’idarsu.
Na, inmasrlon u lulap luo meet ac u lulap luo tok ah, mwet Levi in fahsr us Lohm Nuknuk Mutal uh. Kais sie u ac fah fahsr fal nu ke takinyen mutangalos. Elos nukewa fah fahsr in u lalos ye flag lalos.
18 Ta wajen yamma kuma sashen Efraim za su yi sansani a ƙarƙashin ƙa’idarsu. Shugaban mutanensa, shi ne Elishama ɗan Ammihud.
Nu layen nu roto, elos su wi muta ye flag lun u lulap lal Ephraim fah mutangan aktuktuk in u tolu lalos, ye koko lun mwet kol lalos inge: Sruf Mwet Kol Pisalos Ephraim Elishama wen natul Ammihud 40,500 Manasseh Gamaliel wen natul Pedahzur 32,200 Benjamin Abidan wen natul Gideoni 35,400 Pisa lulap: mukul siofok oalkosr tausin ac siofok. U lulap lal Ephraim pa ac fahsr aktolu uh.
19 Yawan mutanen sashensa 40,500 ne.
20 Kabilar Manasse ce za tă zama ta biye. Shugabansu shi ne Gamaliyel ɗan Fedazur.
21 Yawan mutanen sashensa 32,200 ne.
22 Na biye da su su ne mutanen Benyamin. Shugaban mutanensu kuwa Abidan ɗan Gideyoni.
23 Yawan mutanen sashensa 35,400 ne.
24 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Efraim, bisa ga sashensu su kai 108,100 ne. Su ne za su zama na uku sa’ad da za a tashi.
25 A arewa za a sami sashen sansanin Dan, a ƙarƙashin ƙa’idarsu. Shugabansu shi ne Ahiyezer ɗan Ammishaddai.
Nu layen nu epang, elos su wi muta ye flag lun u lulap lal Dan fah mutangan aktuktuk in u tolu lalos, ye koko lun mwet kol lalos inge: Sruf Mwet Kol Pisalos Dan Ahiezer wen natul Ammishaddai 62,700 Asher Pagiel wen natul Ochran 41,500 Naphtali Ahira wen natul Enan 53,400 Pisa lulap: mukul siofok lumngaul itkosr tausin ac onfoko. U lulap lal Dan pa ac fahsr oetok uh.
26 Yawan mutanen sashensa 62,700 ne.
27 Kabilar Asher ce za tă zama ta biye. Shugabansu shi ne Fagiyel ɗan Okran.
28 Yawan mutanen sashensa 41,500 ne.
29 Kabilar Naftali za su zama na biye da su. Shugaban mutanen kuwa shi ne Ahira ɗan Enan.
30 Yawan mutanen sashensa 53,400 ne
31 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Efraim, bisa ga sashensu su kai 157,600. Su ne za su zama na ƙarshe, ƙarƙashin ƙa’idarsu.
32 Waɗannan su ne Isra’ilawan da aka a ƙidaya bisa ga iyalansu. Dukansu da suke a sansani, mutane 603,550 ne.
Pa inge pisen mwet Israel nukewa ke oaoala tari kais sie u: oasr mwet onfoko tolu tausin lumfoko lumngaul.
33 Ba a dai ƙidaya Lawiyawa tare da sauran Isra’ilawa ba yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Oana ke LEUM GOD El tuh sapkin nu sel Moses, mwet Levi uh tia wi oaoala lun mwet Israel uh.
34 Saboda haka Isra’ilawa suka yi duk ko mene ne da Ubangiji ya umarci Musa. Ta haka ne suka yi sansani a ƙarƙashin ƙa’idarsu kowanne tare da kabilarsa da danginsa.
Mwet Israel elos oru ma nukewa oana LEUM GOD El tuh sapkin nu sel Moses. Elos mutangan aktuktuk ye flag lalos, ac ke elos mukuiyak elos fahsr fal nu ke takinyen sou lun papa tumalos.

< Ƙidaya 2 >