< Ƙidaya 2 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
OLELO mai la o Iehova ia Mose a ia Aarona, i mai la,
2 “Duk sa’ad da Isra’ilawa suka yi sansani, kowane mutum zai sauka a inda tutar ƙungiyar kabilarsa take. Sansanin zai kasance a kewaye da Tentin Sujada.”
E noho kela kanaka keia kanaka o na mamo a Iseraela ma kona hae iho, me ka hae o ka hale o ko lakou kupuna; e noho kupono ana lakou i ka halelewa o ke anaina.
3 Kabilar Yahuda za su yi sansani bisa ga ƙa’idarsu a gabas, wajen fitowar rana. Shugaban mutanen Yahuda kuwa shi ne Nashon ɗan Amminadab.
Ma ka aoao hikina, ma ka puka ana o ka la e noho ai ka poe no ka hae o ka Iuda hoomoana ana, ma ko lakou poe kaua: a o Nahesona ke keiki a Aminadaba, oia ka luna no na mamo a Iuda.
4 Yawan mutanen sashensa 74,600 ne.
A o kona poe kaua, a o na mea o lakou i heluia, he kanahikukumamaha tausani, me na haneri ken eono.
5 Kabilar Issakar za su yi sansani biye da su. Shugabansu shi ne Netanel ɗan Zuwar.
A o ka poe e noho kokoke ia ia, oia ka ohana a Isakara; a o Netaneela ke keiki a Zuara, oia ka luna o na mamo a Isakara.
6 Yawan mutanen sashensa 54,400 ne.
A o kona poe kaua, a o ka poe o lakou i heluia, he kanalimakumamaha tausani, me na haneri keu eha.
7 Kabilar Zebulun za su yi sansani biye da su. Shugabansu shi ne Eliyab ɗan Helon.
O ka ohana hoi a Zebuluna; a o ka luna o na mamo a Zebuluna, oia o Eliaba ke keiki a Helona.
8 Yawan mutanen sashensa 57,400 ne.
A o kona poe kana, a o ka poe o lakou i heluia, he kanalimakumamahiku tausani, a me na haneri keu eha.
9 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Yahuda bisa ga sashensu sun kai 186,400. Su ne za su ja gaba.
O na mea a pau i heluia, ma kahi hoomoana o ka Iuda, hookahi ia haneri a me kanawalukumamaono tausani, a me na haneri keu eha, ma ko lakou poe kaua; o keia poe ke hele mamua.
10 A kudu, a nan ne sashe sansanin mutanen Ruben a ƙarƙashin ƙa’idarsu, za su yi sansani. Shugaban mutanen Ruben shi ne Elizur ɗan Shedeyur.
Ma ka aoao hema ka hae o kahi hoomoana o ka Reubena, ma ko lakou poe kaua; a o ka luna o na mamo a Reubena, oia o Elizura ke keiki a Sedeura.
11 Yawan mutanen sashensa 46,500 ne.
A o kona poe kaua, a o na mea o lakou i heluia, he kanahakumamaono tausani, a me na haneri elima.
12 Kabilar Simeyon za su yi sansani biye da su. Shugaban mutanensa shi ne Shelumiyel ɗan Zurishaddai.
A o ka poe e noho kokoke ia ia, o ka ohana a Simeona: a o ka luna o na mamo a Simeona, oia o Selumiela ke keiki a Zurisadai.
13 Yawan mutanen sashensa 59,300 ne.
A o kona poe kaua, a o na mea o lakou i heluia, he kanalimakumamaiwa tausani, me na haneri keu ekolu.
14 Kabilar Gad za su zama na biye. Shugaban mutanensa shi ne Eliyasaf ɗan Reyuwel.
Alaila o ka ohana a Gada; a o Eliasapa ke keiki a Reuela, oia ka luna o na mamo a Gada.
15 Yawan mutanen sashensa 45,650 ne.
A o kona poe kaua, a o na mea o lakou i heluia, he kanahakumamalima tausani me na haneri eono, a me ke kanalima.
16 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Ruben, bisa ga sashensu sun kai 151,450. Su ne za su zama na biyu in za a tashi.
O ka poe a pau i heluia ma kahi hoomoana o ka Reubena, hookahi ia haneri me kanalimakumamakahi tausani, eha haneri a me kanalima keu, ma ko lakou poe kaua: a o lakou ke hele ma ka lua o ka huakai.
17 Sa’an nan Lawiyawa ɗauke da Tentin Sujada za su kasance a tsakiyar sansani sa’ad da aka tashi tafiya. Za su kama hanya kamar yadda aka dokace su su zauna a sansani, kowa a wurinsa a ƙarƙashin ƙa’idarsu.
Alaila e neenee aku ka halelowa o ke anaina, me ka poo hoomoana o na Levi, iwaenakonu o ka poe hoomoana: e like me ko lakou hoomoana ana, pela no lakou e neenee aku ai, o kela kanaka keia kanaka ma kona wahi ma ko lakou hae.
18 Ta wajen yamma kuma sashen Efraim za su yi sansani a ƙarƙashin ƙa’idarsu. Shugaban mutanensa, shi ne Elishama ɗan Ammihud.
Ma ka aoao komohaua ka hae o ka poe hoomoana o ka Eperaima, ma ko lakou poe kana: a o ka luna o na mamo a Eperaima, oia o Elisama ke keiki a Amihuda,
19 Yawan mutanen sashensa 40,500 ne.
A o kona poe kaua, a me na mea o lakou i heluia, he kanaha tausani a me na haneri keu elima.
20 Kabilar Manasse ce za tă zama ta biye. Shugabansu shi ne Gamaliyel ɗan Fedazur.
A e pili ia ia ka ohana a Manage: a o ka luna o na mamo a Manase, oia o Gamaliela ke keiki a Pedazura.
21 Yawan mutanen sashensa 32,200 ne.
A o kona poe kaua, a me na mea o lakou i heluia, he kanakolukumamalua tausani a me na haneri keu elua.
22 Na biye da su su ne mutanen Benyamin. Shugaban mutanensu kuwa Abidan ɗan Gideyoni.
Alaila o ka ohana a Beniamina: a o ka luna o na mamo a Beniamina, oia o Abidana ke keiki a Gideoni.
23 Yawan mutanen sashensa 35,400 ne.
A o kona poe kaua, a me ka poe o lakou i heluia, he kanakolukumamalima tausani a me na haneri ken eha.
24 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Efraim, bisa ga sashensu su kai 108,100 ne. Su ne za su zama na uku sa’ad da za a tashi.
O ka poe a pau i heluia no kahi hoomoana o ka Eperaima, hookahi ia haneri me kumamawalu tausani me ka haneri hookahi, ma ko lakou mau poe kaua: a e hele aku hoi lakou ma ke kolu o ka huakai.
25 A arewa za a sami sashen sansanin Dan, a ƙarƙashin ƙa’idarsu. Shugabansu shi ne Ahiyezer ɗan Ammishaddai.
Ma ka aoao akau ka hae o ka poe hoomoana o ka Dana ma ko lakou poe kaua: a o ka luna o na mamo a Dana, oia o Ahiezera ke keiki a Amisadai.
26 Yawan mutanen sashensa 62,700 ne.
A o kona poe kaua, a o na mea o lakou i heluia, he kanaonokumamalua tausani me na haneri keu ehiku.
27 Kabilar Asher ce za tă zama ta biye. Shugabansu shi ne Fagiyel ɗan Okran.
A o ka poe hoomoana me ia, oia ka ohana a Asera: a o ka luna o na mamo a Asera, oia o Pagiela ke keiki a Okerana.
28 Yawan mutanen sashensa 41,500 ne.
O kona poe kaua, a me na mea o lakou i heluia, he kanahakumamakahi tausani a me na haneri keu elima.
29 Kabilar Naftali za su zama na biye da su. Shugaban mutanen kuwa shi ne Ahira ɗan Enan.
Alaila ka ohana a Napetali: a o ka luna o na mamo a Napetali, oia o Ahira ke keiki a Enana.
30 Yawan mutanen sashensa 53,400 ne
O kona poe kaua, a me na mea o lakou i heluia, he kanalimakumamakolu tausani a me na haneri keu eha.
31 Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Efraim, bisa ga sashensu su kai 157,600. Su ne za su zama na ƙarshe, ƙarƙashin ƙa’idarsu.
O ka poe a pau i heluia ma kahi hoomoana o Dana, hookahi haneri me kanalimakumamahiku tausani a me na haneri keu eono: a o lakou nei ke hele mahope me ko lakou mau hae.
32 Waɗannan su ne Isra’ilawan da aka a ƙidaya bisa ga iyalansu. Dukansu da suke a sansani, mutane 603,550 ne.
O keia ka poe i heluia o na mamo a Iseraela, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna: o na mea a pau i heluia o na wahi hoomoana, ma ko lakou mau poe kaua, he aono haneri me ke kumamakolu tausani, me na haneri keu elima a me ke kanalima.
33 Ba a dai ƙidaya Lawiyawa tare da sauran Isra’ilawa ba yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Aka, aole i heluia na Levi me na mamo a Iseraela; e like me ka Iehova i kauoha mai ai ia Mose.
34 Saboda haka Isra’ilawa suka yi duk ko mene ne da Ubangiji ya umarci Musa. Ta haka ne suka yi sansani a ƙarƙashin ƙa’idarsu kowanne tare da kabilarsa da danginsa.
A hana iho la na mamo a Iseraela e like me na mea a pau a Iehova i kauoha mai ai ia Mose: pela lakou i hoomoana ai ma ko lakou mau hae, a pela hoi lakou i hele aku ai, o kela mea keia mea mamu tili o ko lakou mau ohana, e like me ko ka hale o ko lakou poe kupuna.

< Ƙidaya 2 >