< Ƙidaya 16 >

1 Kora ɗan Izhar, wanda yake Balawe ne daga dangin Kohatawa, wata rana ya nemi Datan da Abiram’ya’yan Eliyab, da On ɗan Felet dukansu daga kabilar Ruben, suka haɗa kai
Levi oğlu Kehat oğlu Yishar oğlu Korah, Ruben soyundan Eliavoğulları'ndan Datan, Aviram ve Pelet oğlu On toplulukça seçilen, tanınmış iki yüz elli İsrailli önderle birlikte Musa'ya başkaldırdı.
2 suka tayar wa Musa. Sai suka nemi goyon bayan sanannun shugabannin Isra’ilawa da aka naɗa a majalisa su guda 250,
3 tare kuwa suka zo wurin Musa da Haruna, suka ce musu, “Kun wuce gona da iri! Dukan jama’an nan masu tsarki ne, kowannensu, Ubangiji kuma yana tare da su. Me ya sa kuke ɗaukan kanku fiye da taron jama’ar Ubangiji?”
Hep birlikte Musa'yla Harun'un yanına varıp, “Çok ileri gittiniz!” dediler, “Bütün topluluk, topluluğun her bireyi kutsaldır ve RAB onların arasındadır. Öyleyse neden kendinizi RAB'bin topluluğundan üstün görüyorsunuz?”
4 Da Musa ya ji haka, sai ya fāɗi rubda ciki ya yi addu’a
Bunu duyan Musa yüzüstü yere kapandı.
5 Sai ya ce wa Kora da dukan waɗannan da suke tare shi, “Da safe, Ubangiji zai nuna wane ne yake nasa, da kuma wane ne yake da tsarki. Zai kuma sa mutumin yă zo kusa da shi. Mutumin da ya zaɓa kuwa zai sa yă zo kusa da shi.
Sonra Korah'la yandaşlarına şöyle dedi: “Sabah RAB kimin kendisine ait olduğunu, kimin kutsal olduğunu açıklayacak ve o kişiyi huzuruna çağıracak. RAB seçeceği kişiyi huzuruna çağıracak.
6 Kai Kora da ƙungiyarka, gobe, za ku ɗauki farantai,
Ey Korah ve yandaşları, kendinize buhurdanlar alın.
7 ku zuba wuta a ciki, ku kuma zuba musu turaren wuta a gaban Ubangiji. Sa’an nan wanda Ubangiji ya zaɓa a tsakaninmu sh ne mai tsarki. Ku Lawiyawa ku ne kuka wuce gona da iri!”
Yarın RAB'bin huzurunda buhurdanlarınızın içine ateş, ateşin üstüne de buhur koyun. RAB'bin seçeceği kişi, kutsal olan kişidir. Ey Levililer, çok ileri gittiniz!”
8 Musa ya kuma ce wa Kora, “Yanzu ku saurara, ku Lawiyawa!
Musa Korah'la konuşmasını şöyle sürdürdü: “Ey Levililer, beni dinleyin!
9 Ashe, bai ishe ku ba, cewa Allah na Isra’ila, ya keɓe ku daga sauran jama’ar Isra’ilawa, ya kuma kawo ku kusa da shi don ku yi aiki a tabanakul na Ubangiji, ku kuma tsaya a gaba jama’a don ku yi musu aiki?
İsrail'in Tanrısı sizi kendi huzuruna çıkarmak için ayırdı. RAB'bin Konutu'nun hizmetini yapmanız, topluluğun önünde durmanız, onlara hizmet etmeniz için sizi İsrail topluluğunun arasından seçti. Sizi ve bütün Levili kardeşlerinizi huzuruna çıkardı. Bu yetmiyormuş gibi kâhinliği de mi istiyorsunuz?
10 Ya kawo ku da kuma dukan’yan’uwanku Lawiyawa kusa da shi, amma yanzu kuna ƙoƙari ku karɓi aikin firist.
11 Kai da ƙungiyarka kun haɗa kai kuna yi wa Haruna gunaguni, amma wane ne Haruna? A zahiri tawaye ne kuke wa Ubangiji.”
Ey Korah, senin ve yandaşlarının böyle toplanması RAB'be karşı gelmektir. Harun kim ki, ona dil uzatıyorsunuz?”
12 Sai Musa ya aika a kira Datan da Abiram,’ya’yan Eliyab maza, amma suka ce, “Ba za mu zo ba!
Sonra Musa Eliavoğulları Datan'la Aviram'ı çağırttı. Ama onlar, “Gelmeyeceğiz” dediler,
13 Bai isa ba ne da ka fitar da mu daga ƙasar mai zub da madara da zuma, ka kawo mu nan hamada don ka kashe mu? Yanzu kuma so kake ka mai da kanka sarki a bisanmu?
“Bizi çölde öldürtmek için süt ve bal akan ülkeden çıkardın. Bu yetmiyormuş gibi başımıza geçmek istiyorsun.
14 Ban da haka ma, ai, ba ka riga ka kai mu ƙasar mai zub da madara da zuma ba, ba ka ba mu gādon filaye da gonakin annabi ba, yanzu kuma kana so ka ruɗe mu. Mun ƙi, ba za mun zo ba!”
Bizi süt ve bal akan ülkeye götürmediğin gibi mülk olarak bize tarlalar, bağlar da vermedin. Bu adamları kör mü sanıyorsun? Hayır, gelmeyeceğiz.”
15 Sai Musa ya husata ƙwarai, ya ce wa Ubangiji, “Kada ka karɓi hadayarsu. Ban ƙwace wani jakinsu ba, ban kuwa cuce waninsu ba.”
Çok öfkelenen Musa RAB'be, “Onların sunularını önemseme. Onlardan bir eşek bile almadım, üstelik hiçbirine de haksızlık etmedim” dedi.
16 Musa ya ce wa Kora, “Da kai da kuma dukan ƙungiyarka za ku bayyana a gaban Ubangiji gobe, kai da su. Haruna ma zai kasance a can.
Sonra Korah'a, “Yarın sen ve bütün yandaşların –sen de, onlar da– RAB'bin önünde bulunmak için gelin” dedi, “Harun da gelsin.
17 Kowannenku zai ɗauki faranti yă zuba turare a ciki. Wato, farantai 250 ke nan, a kuma miƙa su a gaban Ubangiji. Kai da Haruna za ku miƙa farantanku, ku ma.”
Herkes kendi buhurdanını alıp içine buhur koysun. İki yüz elli kişi birer buhurdan alıp RAB'bin önüne getirsin. Harun'la sen de buhurdanlarınızı getirin.”
18 Sai kowane mutum ya ɗauki farantinsa, ya sa wuta da kuma turare a ciki, suka tsaya da Musa da Haruna a ƙofar Tentin Sujada.
Böylece herkes buhurdanını alıp içine ateş, ateşin üstüne de buhur koydu. Sonra Musa ve Harun'la birlikte Buluşma Çadırı'nın giriş bölümünde durdular.
19 Sa’ad da Kora ya tara mabiyansa don su yi hamayya da Musa da Haruna a ƙofar Tentin Sujada, sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana ga dukan taron.
Korah bütün topluluğu Musa'yla Harun'un karşısında Buluşma Çadırı'nın giriş bölümünde toplayınca, RAB'bin görkemi bütün topluluğa göründü.
20 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
RAB, Musa'yla Harun'a, “Bu topluluğun arasından ayrılın da onları bir anda yok edeyim” dedi.
21 “Ku ware kanku daga taron nan don in gama da su nan take.”
22 Amma Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki suka tā da murya suka ce, “Ya Allah, Allahn ruhohin dukan’yan adam, za ka husata da dukan taron ne, bayan mutum ɗaya ne ya yi zunubi?”
Musa'yla Harun yüzüstü yere kapanarak, “Ey Tanrı, bütün insan ruhlarının Tanrısı!” dediler, “Bir kişi günah işledi diye bütün topluluğa mı öfkeleneceksin?”
23 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
RAB Musa'ya, “Topluluğa söyle, Korah'ın, Datan'ın, Aviram'ın çadırlarından uzaklaşsınlar” dedi.
24 “Faɗa wa taron cewa, ‘Ku nisanci tentin Kora, da na Datan, da na Abiram.’”
25 Musa ya tashi ya tafi wurin Datan da Abiram, dattawan Isra’ilawa kuwa suka bi shi.
Musa Datan'la Aviram'a gitti. İsrail'in ileri gelenleri onu izledi.
26 Ya gargaɗe taron ya ce, “Ku ƙaurace wa tentin waɗannan mugayen mutane! Kada ku taɓa kome da yake nasu, domin kada a shafe ku saboda zunubansu.”
Topluluğu uyararak, “Bu kötü adamların çadırlarından uzak durun!” dedi, “Onların hiçbir şeyine dokunmayın. Yoksa onların günahları yüzünden canınızdan olursunuz.”
27 Sai suka tashi daga inda tentin Kora, da Datan, da Abiram suke. Datan da Abiram kuwa suka fita suna tsaye tare da matansu da’ya’yansu da’yan ƙananansu a ƙofar tentinsu.
Bunun üzerine topluluk Korah, Datan ve Aviram'ın çadırlarından uzaklaştı. Datan'la Aviram çıkıp karıları, küçük büyük çocuklarıyla birlikte çadırlarının önünde durdular.
28 Sai Musa ya ce musu, “Da haka za ku san cewa Ubangiji ne ya aiko ni, in yi dukan waɗannan abubuwa, ba da nufin kaina na yi su ba.
Musa şöyle dedi: “Bütün bunları yapmam için RAB'bin beni gönderdiğini, kendiliğimden bir şey yapmadığımı şuradan anlayacaksınız:
29 In waɗannan mutane sun mutu kamar yadda mutane suke mutuwa, in abin da yakan sami kowa shi ne ya same su, to, ba Ubangiji ne ya aiko ni ba.
Eğer bu adamlar herkes gibi doğal bir ölümle ölür, herkesin başına gelen bir olayla karşılaşırlarsa, bilin ki beni RAB göndermemiştir.
30 Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
Ama RAB yepyeni bir olay yaratırsa, yer yarılıp onları ve onlara ait olan her şeyi yutarsa, ölüler diyarına diri diri inerlerse, bu adamların RAB'be saygısızlık ettiklerini anlayacaksınız.” (Sheol h7585)
31 Nan da nan da ya gama faɗi wannan, sai ƙasa ta tsage inda Datan da Abiram suke tsaye,
Musa konuşmasını bitirir bitirmez Korah, Datan ve Aviram'ın altındaki yer yarıldı.
32 ta kuma buɗe bakinta, ta haɗiye su tare da mutanen gidansu da dukan mutanen Kora da dukan abin da yake mallakarsu.
Yer yarıldı, onları, ailelerini, Korah'ın adamlarıyla mallarını yuttu.
33 Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
Sahip oldukları her şeyle birlikte diri diri ölüler diyarına indiler. Yer onların üzerine kapandı. Topluluğun arasından yok oldular. (Sheol h7585)
34 Da jin kukansu, dukan Isra’ilawa da suke kewaye da su suka gudu, suna ihu, “Ƙasa za tă haɗiye mu, mu ma!”
Çığlıklarını duyan çevredeki İsrailliler, “Yer bizi de yutmasın!” diyerek kaçıştılar.
35 Sai wuta ta fito daga wurin Ubangiji ta cinye mutane 250 da suke miƙa hadaya da turare.
RAB'bin gönderdiği ateş buhur sunan iki yüz elli adamı yakıp yok etti.
36 Ubangiji ya ce wa Musa,
RAB Musa'ya şöyle dedi:
37 “Ka gaya wa Eleyazar ɗan Haruna, firist, yă kawar da farantan ƙona turare daga wurin da wutar ta cinye, yă watsar da gawayin a wani wuri, gama farantan tsarkakakku ne,
“Kâhin Harun oğlu Elazar'a buhurdanları ateşin içinden çıkarmasını, ateş korlarını az öteye dağıtmasını söyle. Çünkü buhurdanlar kutsaldır.
38 gama an yi amfani da farantan don miƙa mini turare. Sai ka ɗauki farantan mutanen da suka yi zunubin da ya jawo musu mutuwa ka ƙera farantan, ka yi murfin bagade da su, gama an miƙa su a gaban Ubangiji, suka zama tsarkakakku. Bari su zama alama ga Isra’ilawa.”
İşledikleri günahtan ötürü öldürülen bu adamların buhurdanlarını levha haline getirip sunağı bunlarla kapla. Buhurdanlar RAB'be sunuldukları için kutsaldır. Bunlar İsrailliler için bir uyarı olsun.”
39 Haka Eleyazar, firist, ya tattara farantan tagulla waɗanda mutanen da aka hallaka suka kawo, ya ƙera murfin bagade da su,
Böylece Kâhin Elazar, yanarak ölen adamların getirdiği tunç buhurdanları RAB'bin Musa aracılığıyla kendisine söylediği gibi alıp döverek sunağı kaplamak için levha haline getirdi. Bu, İsrailliler'e Harun'un soyundan gelenlerden başka hiç kimsenin RAB'bin önüne çıkıp buhur yakmaması gerektiğini anımsatacaktı. Yoksa o kişi Korah'la yandaşları gibi yok olacaktı.
40 yadda Ubangiji ya umarce shi, ta wurin Musa. Wannan ya zama abin tuni ga Isra’ilawa domin kada wani da ba firist ba, bai kuwa fito a cikin zuriyar Haruna ba, yă zo don yă ƙona turare a gaban Ubangiji, domin kada yă zama kamar Kora da mabiyansa.
41 Kashegari dukan taron Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna suka ce, “Kun kashe mutanen Ubangiji.”
Ertesi gün bütün İsrail topluluğu Musa'yla Harun'a söylenmeye başladı. “RAB'bin halkını siz öldürdünüz” diyorlardı.
42 Bayan haka, sai dukan jama’a suka taru domin su nuna rashin yardansu da abin da suke zato Musa da Haruna ne suka aikata. Da suka fuskanci Tentin Sujada, nan take sai girgije ya rufe shi, ɗaukaka Ubangiji kuwa ta bayyana.
Topluluk Musa'yla Harun'a karşı toplanıp Buluşma Çadırı'na doğru yönelince, çadırı ansızın bulut kapladı ve RAB'bin görkemi göründü.
43 Sai Musa da Haruna suka je gaban Tentin Sujada,
Musa'yla Harun Buluşma Çadırı'nın önüne geldiler.
44 Ubangiji kuma ya ce wa Musa,
RAB Musa'ya, “Bu topluluğun arasından ayrılın da onları birden yok edeyim” dedi. Musa'yla Harun yüzüstü yere kapandılar.
45 “Ku nisanci wannan taro, gama yanzu nan zan hallaka su.” Sai Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki.
46 Sai Musa ya ce wa Haruna, “Ka ɗauki farantinka ka sa turare a ciki, da wuta daga bagade, ka yi maza ka tafi wajen taron, ka yi kafara dominsu. Gama fushin Ubangiji ya riga ya sauko; an kuma fara annoba.”
Sonra Musa Harun'a, “Buhurdanını alıp içine sunaktan ateş koy, üstüne de buhur koy” dedi, “Günahlarını bağışlatmak için hemen topluluğa git. Çünkü RAB öfkesini yağdırdı. Öldürücü hastalık başladı.”
47 Saboda haka Haruna ya yi kamar yadda Musa ya faɗa, ya ruga a guje zuwa tsakiyar taron. An riga an fara annobar a cikin mutane, amma Haruna ya miƙa turaren ya kuma yi kafara dominsu.
Harun Musa'nın dediğini yaparak buhurdanını alıp topluluğun ortasına koştu. Halkın arasında öldürücü hastalık başlamıştı. Harun buhur sunarak topluluğun günahını bağışlattı.
48 Ya tsaya tsakanin matattu da masu rai, annobar kuwa ta tsaya.
O ölülerle dirilerin arasında durunca, öldürücü hastalık da dindi.
49 Amma mutane 14,700 ne suka mutu a annobar, ban da waɗanda suka mutu a sanadin Kora.
Korah olayında ölenler dışında, öldürücü hastalıktan ölenlerin sayısı 14 700 kişiydi.
50 Sai Haruna ya komo wurin Musa a ƙofar Tentin Sujada, gama annobar ta ƙare.
Öldürücü hastalık dindiğinden, Harun Musa'nın yanına, Buluşma Çadırı'nın giriş bölümüne döndü.

< Ƙidaya 16 >