< Ƙidaya 11 >

1 Da Ubangiji ya ji gunagunin da mutanen suke yi saboda wahalarsu, sai ya husata ƙwarai. Sai wuta daga Ubangiji ta yi ta ci a cikinsu har ta ƙone waɗansu wurare na sansanin.
Kane koro ji ngʼur ne Jehova Nyasaye kuom chandruok mane gineno, kendo kane owinjo ngʼurgino mirimbe nomedore. Kuom mano mach mane oa kuom Jehova Nyasaye noliel e kindgi mi owangʼo bath kambi konchiel.
2 Da jama’ar suka yi wa Musa kuka, sai ya yi addu’a ga Ubangiji, wutar kuwa ta mutu.
Kane ji oywak ne Musa, ne olamo Jehova Nyasaye mi mach notho.
3 Saboda haka aka kira wannan wuri Tabera, gama a wurin ne wuta daga Ubangiji ta ƙuna a cikinsu.
Omiyo kanyo noluong ni Tabera (tiende ni Kama Mach osewangʼo) nikech mach moa kuom Jehova Nyasaye nosewangʼo bath kambi konchiel e kindgi.
4 Wata rana, baƙin da suke cikinsu, suka fara kwaɗayin waɗansu abinci, har suka sa Isra’ilawa suka fara kuka, suna cewa, “Da mun sami nama mun ci mana!
Joma yoreyore mane obiro kodgi nochako dwaro chiemo mamoko, kendo jo-Israel nochako ywak kawacho niya, “Mad debed ni wan gi ringʼo ma wanyalo chamo!
5 Mun tuna da kifin da muka ci kyauta a Masar, haka ma kayan lambu irin su kukumba, guna, safa, albasa da kuma tafarnuwa.
Mano kaka waparo rech mane wachamo Misri maonge chudo moro amora, bende waparo olembe mopogore opogore, kitungu kod kitungu marachar.
6 Amma ga shi yanzu ba mu da wani abin marmari; in ba wannan Manna ba!”
Koro sani waonge gi ndhandhu mar chiemo; kendo ok wane gimoro amora makmana manna-gi!”
7 Manna kuwa kamar tsabar riɗi take, kamanninta kuma kamar ƙaro ne.
Manna-no ne chalo gi kothe matindo tindo marachere kendo ma kitgi ne chalo gi duogo.
8 Mutane sukan fita su tattara ta, su niƙa a dutsen niƙa, ko kuwa su daka a turmi. Su dafa, ko su yi waina da ita. Ɗanɗanonta yakan yi kamar abin da aka yi da man zaitun.
Ji ne wuok gokinyi michok manna-go bangʼe giregogi e pongʼ lwedo kata yokogi e pany. Ne gitedogi e agulu kata dwalogi ka ngʼama dwalo makati. Bende ne gichalo gimoro molos gi mo zeituni.
9 Sa’ad da raɓa tana saukowa da dad dare a kan sansani, Manna ma takan sauko.
Kane thoo omako kambi gotieno, to manna bende ne lwar piny.
10 Musa ya ji mutanen suna ta gunaguni ko’ina a cikin iyalansu, kowane mutum a ƙofar tentinsa. Ubangiji kuwa ya husata ƙwarai, sai Musa ya damu.
Musa nowinjo ji duto moa e anywola ka anywola kaywak, ka moro ka moro ochungʼ e dho hembe. Jehova Nyasaye iye nomedo owangʼ kendo kihondko nomako Musa.
11 Sai ya ce wa Ubangiji, “Me ya sa ka kawo wannan damuwar a kan bawanka? Me na yi da ya ɓata maka rai har ka ɗora dukan nauyin mutanen nan a kaina?
Nopenjo Jehova Nyasaye niya, “En angʼo momiyo isekelo chandruok ma kama ne jatichni? En angʼo ma asetimo ma ok mori momiyo imiya tingʼ mapek mar jogi duto?
12 Ni ne na yi cikin dukan mutanen nan? Ni ne na haife su? To, me ya sa ka ce in ɗauke su a ƙirjina kamar yadda mai reno yake rungume jariri, zuwa ƙasa wadda ka yi alkawari da rantsuwa za ka ba wa kakanninsu?
Bende ne amako ich mar jogi duto? Bende ne anywologi? Angʼo momiyo iwachona mondo akaw tingʼ-gi ka atingʼogi e kora mana kaka japidi tingʼo nyithindo matindo, mondo atergi e piny mane isingori ne kweregi ni nitergie.
13 Ina ne zan sami nama in waɗannan mutane? Sun dinga yin mini kuka suna cewa ‘Ka ba mu nama mu ci!’
Dayud ringʼo madirom jogi kanye? Gisiko ka giywakna ni, ‘Miwa ringʼo mondo wacham!’
14 Ba zan iya ɗaukan dukan mutanen nan ni kaɗai ba, nauyin ya yi mini yawa.
Ok anyal tingʼo jogi duto kenda awuon; gipek mohewa.
15 In haka za ka yi da ni, ka kashe ni yanzu, in na sami tagomashi daga gare ka, kada ka bar ni in rayu in ga wannan baƙin ciki.”
Ka mano e kaka idwaro tiyo koda, to nega sani, to ka dipo ni ikecha, to yie iwe miya chandruok ma kama.”
16 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tattaro mini dattawa saba’in daga cikin mutanen Isra’ila, waɗanda aka sani su ne dattawa da kuma shugabanni a cikin jama’a. Ka sa su zo Tentin Sujada, su tsaya a can tare da kai.
Omiyo Jehova Nyasaye nowacho ne Musa kama: “Kelna jodong Israel piero abiriyo ma ingʼeyo ni jotelo kendo ruodhi. Kelgi e Hemb Romo kendo gichungʼ kodi kanyo.
17 Zan sauko in yi magana da kai a can, zan kuma ɗauki Ruhun da yake kanka in mai da shi wajensu. Za su taimake ka ɗaukan nauyin mutane, don yă zama ba kai kaɗai ba ne mai ɗaukan kaya.
Abiro lor mondo awuo kodi kanyo, kendo abiro kawo teko mar loch moko kuomi mane amiyi kendo ami jogo. Gibiro konyi rito ogandano makoro tingʼno ok noturi kendi.
18 “Ka gaya wa mutane, ‘Ku tsarkake kanku don gobe, za ku ci nama. Ubangiji ya ji ku sa’ad da kuka yi kuka cewa, “Da mun sami nama mun ci mana! Ai, da ba mu da damuwa, gama lokacin da muke zama cikin Masar ba mu da damuwa!” Yanzu Ubangiji zai ba ku nama, za ku kuma ci.
“Nyis jo-Israel kama: ‘Pwodhreuru ka uikoru ne kiny ma ubiro chamoe ringʼo; nimar Jehova Nyasaye osewinjo ywak maru niya, “Mad dibed ni nitie kama wanyalo yudoe ringʼo mwachamo! Ne wawinjo maber e piny Misri!” Omiyo koro Jehova Nyasaye nomiu ringʼo, ma ubiro chamo.
19 Ba za ku ci shi na kwana ɗaya, ko biyu, ko biyar, ko goma, ko kuma kwana ashirin kaɗai ba,
Ok unuchame mana kuom ndalo achiel kende, kata ndalo ariyo, kata ndalo abich, kata apar kata piero ariyo,
20 amma za ku ci har na wata guda cur, sai ya gundure ku a hanci har ku yi ƙyamarsa, domin kun ƙi Ubangiji wanda yake cikinku, kuka yi kuka a gabansa, kuna cewa, “Don me ma muka bar ƙasar Masar?”’”
to unuchame kuom dwe achiel, manyaka othingʼu mi ungʼogi nikech usedagi Jehova Nyasaye modak e kindu kendo useywak e nyima, kuwacho niya, “Angʼo momiyo ne waa Misri?”’”
21 Amma Musa ya ce, “Ga ni a cikin mutane dubu ɗari shida tafe tare da ni, kana kuma cewa, ‘Zan ba su nama su ci har wata guda cur!’
To Musa nodwoko niya, “Antie gi ji alufu mia achiel mawuotho gi tiendgi, to in to iwacho ni, ‘Abiro miyogi ringʼo moromogi chamo kuom dwe achiel mangima!’
22 Za su ma sami isashe in har aka yanka musu garkuna tumaki da na shanu? Za su sami isashe in aka kama musu dukan kifin teku?”
Bende ginyalo yiengʼ ka kweth mag jamni kod kweth mag dhok oyangʼ duto? Bende ginyalo yiengʼ ka rech duto manie nam omaknegi?”
23 Ubangiji ya ce wa Musa, “Akwai abin da ya fi ƙarfina ne? Bari ka gani ko abin da na ce zan yi, zai faru ko babu.”
Jehova Nyasaye nopenjo Musa niya, “Bende nitie gima nyalo tamo Jehova Nyasaye? Kawuononi ibiro ngʼeyo ka wechena gin adier kata ok adier.”
24 Saboda haka Musa ya fita ya gaya wa jama’a abin da Ubangiji ya faɗa. Ya tattaro dattawansu saba’in, ya sa suka tsaya kewaye da Tentin Sujada.
Omiyo Musa nowuok kendo nonyiso ji gima Jehova Nyasaye nowacho. Nokelo jodong-gi piero abiriyo ma gichokore kanyakla kendo noketogi duto gichungʼ ka gilworo Hemb Romo.
25 Sa’an nan Ubangiji ya sauko daga girgije, ya yi magana da shi, ya kuma ɗauke Ruhun da yake kan Musa ya ɗora shi a kan dattawa saba’in nan. Sa’ad da Ruhun ya zauna a kansu, sai suka yi annabci, amma daga wannan ba su ƙara yin haka kuma ba.
Eka Jehova Nyasaye nolor e bor polo mi owuoyo kode, kendo nokawo teko moko mane osemiye mi omiyo jodongo piero abiriyogo. Kane Roho odonjo kuomgi, ne gikoro wach, to bangʼ mano ne ok gichako gitimo kamano kendo.
26 To, fa, akwai dattawa biyu da suka kasance a sansani, wato, Eldad da Medad. Su ma an lasafta su cikin dattawan, amma ba su fita zuwa Tentin Sujada ba. Duk da haka Ruhun ya sauka a kansu, suka kuma yi annabci a cikin sansanin.
Kata kamano, ji ariyo ma nying-gi Eldad kod Medad, mane osekwan kaachiel gi jodongo piero abiriyo-ka nodongʼ e kambi. To kata kane ok gidhi e Hemb Romo kamano, Roho nobiro kuomgi mi gikoro wach e kambi.
27 Wani saurayi ya sheƙa a guje zuwa wajen Musa ya ce, “Eldad da Medad suna can suna annabci a sansani.”
Rawera moro noringo mi odhi ir Musa mowachone niya, “Eldad kod Medad koro wach e kambi.”
28 Sai Yoshuwa ɗan Nun, wanda yake mataimakin Musa tun yana saurayi, ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, Musa, ka hana su!”
Joshua wuod Nun, mane jakony Musa chakre tin-ne, nowacho ne Musa niya, “Ruodha, kwergi!”
29 Amma Musa ya amsa ya ce, “Kana kishi domina ne? Da ma a ce dukan mutanen Ubangiji annabawa ne, da ma a kuma ce Ubangiji ya sa Ruhunsa a kansu mana!”
To Musa nodwoko niya, “Nyiego omaki nikech wachna? Mad ne oganda duto mag Jehova Nyasaye bed jonabi mi oket Roho mare kuomgi!”
30 Sai Musa da dattawan Isra’ila suka koma sansani.
Eka Musa kod jodong Israel nodok e kambi.
31 Ana nan, sai Ubangiji ya kawo wata iska mai tsanani ta koro makware daga teku. Ta bar su birjik kewaye da sansani, tsayinsu daga ƙasa ya kai kamu biyu, misalin tafiyar nisan yini guda ta kowace fuska.
Eka Jehova Nyasaye notugo yamo mokelo aluru koa e nam. Yamo nokelogi ma gichokore e alwora mar kambi madirom fut adek koa piny, kendo kama ne gichokoreno ne nyalo romo wuoth mar ndalo achiel.
32 Dukan yini da dukan dare da kuma kashegari, mutane suka fito suka tattara makware. Ba wanda ya kāsa tara ƙasa da garwa goma. Sai suka shanya abinsu kewaye da sansanin.
Odiechiengno duto kod otieno gi odiechiengʼ maluwe duto ji nowuok kendo nochoko aluru. Onge ngʼama nochoko aluru matin ne atonge apar. Bangʼe ne gimoyogi e kambi mondo gituo.
33 Amma da suna cikin cin naman, tun ba su ma haɗiye ba, sai Ubangiji ya husata sosai a kan jama’ar, ya buge su da annoba mai zafi.
To kane pok gimuonyo ring alurugo, mirimb Jehova Nyasaye nomedore kuomgi, kendo nonegogi gi masira malich.
34 Saboda haka aka kira wannan wuri Kibrot Hatta’awa, gama a can ne aka binne mutanen nan makwaɗaita.
Omiyo kanyo noluongi ni Kibroth Hatava, nikech kanyo ema ne giyikoe joma ne wuoch ringʼo omako.
35 Daga Kibrot Hatta’awa, mutane suka yi tafiya zuwa Hazerot, a can suka sauka.
Koa Kibroth Hatava, ji nodhi nyaka Hazeroth kendo negidak kanyo.

< Ƙidaya 11 >