< Ƙidaya 10 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hoe ty nitsara’ Iehovà amy Mosè:
2 “Ka ƙera kakaki guda biyu na azurfa, ka kuma yi amfani da su don kira taron jama’a wuri ɗaya, don kuma ka riƙa sanar da su lokacin tashi daga sansani.
Tseneo trompetra volafoty roe am-pipepèhañe; hanontonañe i valobohokey naho hikoihañe ty fiavotañe amy tobey.
3 Sa’ad da aka busa su biyu, dukan jama’a za su taru a gabanka a ƙofar Tentin Sujada.
Ie tiofeñe in-droe le fonga hifanontoñe ama’o an-dalan-kibohom-pamantañañe eo i valobohòkey.
4 In ɗaya ne kaɗai aka busa, sai shugabannin kabilan Isra’ila, su taru a gabanka.
F’ie tiofeñe in-draike, le o mpiaoloo, o talèm-pifokoa’ Israeleo, ty hiropak’ ama’o.
5 Sa’ad da aka ji karar busar kakaki, sai sansanin da yake a gabashi, su kama hanya.
Ie itiofan-koike le hiavotse o mpitobe atiñanañe eio.
6 A kara ta biyu, sansanin da yake a kudanci, su kama hanya. Busan kakaki zai zama alama ta kama hanya.
Ie tiofen-koike fañindroe’e le o mpitobe atimoo ro hienga; mionjoñe iereo te itiofan-koike.
7 In don a tara jama’a ne, sai a busa kakaki, amma ba da irin alama ɗaya ba.
Naho hatontoñe i valobohòkey, le mitiofa fe tsy an-koike.
8 “’Ya’yan Haruna, firistoci ne, za su busa kakaki. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla gare ku da kuma tsararraki masu zuwa.
O ana’ i Aharoneo, o mpisoroñeo, ro hitioke i trompetray; ho fañè’ areo hanitsike o hene tarira’ areo mifandimbeo.
9 Duk lokacin da za ku tafi yaƙi a ƙasarku, in akwai waɗansu da suke matsa muku, za ku yi amfani da waɗannan kakaki ta wurin hura su, alama ce, cewa za a je yaƙi. Sa’an nan Ubangiji Allahnku zai tuna da ku, yă cece ku daga maƙiyanku.
Ie mionjoñe mb’ añ’aly an-tane’ areo ao mb’ ami’ty rafelahy mañembetse anahareo, le hitiofan-koike amo trompetrao, vaho ho tiahy añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’ areo vaho ho rombaheñe amo rafelahi’areoo.
10 Haka ma in kuna cikin jin daɗinku, musamman lokacin da kuke bukukkuwanku, kamar Bikin Sabon Wata da dai kowane Bikinku, za ku hura waɗannan kakaki lokacin da kuke miƙa hadayunku na ƙonawa, da hadayunku na salama, za su kuma zama muku abin tunawa a gaban Allahnku. Ni ne Ubangiji Allahnku.”
Ie amo andro firebeha’ areoo, naho amo andro nifantañeñeo, naho amo jiri-bolañeo le ho tiofe’ areo ambone’ o fisoroña’ areoo naho ambone’ o engam-pañanintsi’ areoo o trompetrao, ho faniahiañe anahareo añatrefan’ Andrianañahare’ areo. Izaho Iehovà Andrianañahare’ areo.
11 A rana ta ashirin ga wata na biyu, a shekara ta biyu, sai girgijen ya tashi daga tabanakul na Shaida.
Ie amy andro faha roapolo’ ty volam-paharoe’ i taom-paharoeiy, le naonjoñe ambone’ i kibohom-pañinay i rahoñey.
12 Sai Isra’ilawa suka tashi daki-daki daga Hamadar Sinai, suna tafiya daga wuri zuwa wuri, har sai da girgijen ya tsaya a Hamadar Faran.
Le nionjom-beo an-kifange’e o ana’ Israeleo, nienga i fatram-bei’ i Sinaiy vaho nitsangañe am-patrambei’ i Parane eo i rahoñey.
13 Suka kama hanya, a wannan lokaci, bisa umarnin Ubangiji, ta wurin Musa.
Izay ty fienga’ iareo valoha’e ami’ty nandilia’ Iehovà am-pità’ i Mosè.
14 Ɓangarorin sansanin Yahuda suka fara tashi, bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Nashon ɗan Amminadab ne shugaba.
Ty sain-tobe’ Iehodà ty niavotse valoha’e, an-ki-lia’ ki-lian-dahin-defoñe, talè’ i firimboñan-dahindefo’ey t’i Nakesone ana’ i Aminadabe,
15 Netanel ɗan Zuwar ne shugaban ɓangaren kabilar Issakar,
naho talè’ i firimboñan-dahin-defom-pifokoa’ o ana’ Isakhareoy t’i Netanele ana’ i Tsoare,
16 Eliyab ɗan Helon kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Zebulun.
vaho talè’ o lahindefom-pifokoa’ o nte-Zeboloneo t’i Eliabe ana’ i Kelone.
17 Sa’an nan aka saukar da tabanakul ƙasa, Gershonawa da mutanen Merari da suke ɗauke da shi suka kama hanya.
Nazotso amy zao i kivohoy vaho nionjoñe o ana’ i Geresoneo naho o ana’ i Merario, ninday i kivohoy.
18 Sai ɓangarori sansanin Ruben suka biyo, bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Elizur ɗan Shedeyur ne shugaba.
Nionjom-beo ka ty sain-tobe’ i Reòbene, naho nitalèm-pirimboñam-pifokoa’e t’i Elitsore ana’ i Sedeore, ty amo lian-dahin-defo’eo,
19 Shelumiyel ɗan Zurishaddai ne shugaban ɓangaren kabilar Simeyon,
naho talè’ o lahin­defom-pifokoan’ ana’ i Simoneo t’i Selomiele ana’ i Tsorisadahy,
20 Eliyasaf ɗan Deyuwel kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Gad.
vaho talè’ o lahindefom-pifokoan’ ana’ i Gadeo t’i Eliasafe ana’ i Rehoele.
21 Sai Kohatawa suka kama hanya, ɗauke da kayayyaki masu tsarki, domin kafin su kai wurin da za a kafa sansani, a riga an kafa tabanakul.
Nionjoñe amy zao o nte-Kehàteo ninday o raha miavakeo, fa naoreñe aolo’ ty fiavi’ iareo i kivohoy.
22 Biye da waɗannan kuma sai ɓangaren sansanin kabilar Efraim suka biyo bisa ga ƙa’ida da aka yi, aka kuma umarta. Elishama ɗan Ammihud ne shugaba.
Nionjoñe amy zao ty sain-tobe’ o ana’ i Efraimeo ty amo lian-dahin-defo’eo, i Elisama ana’i Amihode ty talèm-pirimboña’e,
23 Gamaliyel ɗan Fedazur ne shugaban ɓangaren kabilar Manasse,
naho talèn-dahin-defom-pifokoan’ ana’ i Menase t’i Gamliele ana’ i Pedatsore,
24 Abidan ɗan Gideyoni kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Benyamin.
vaho talèn-dahin-defom-pifokoa’ o nte-Beniamèneo t’i Abidane ana’ i Gedoný.
25 A ƙarshe, a matsayi masu gadin bayan dukan ɓangarori, sai ɓangaren sansanin Dan suka tashi bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Ahiyezer ɗan Ammishaddai ne shugaba.
Nionjoñe ami’ty naha-mpivoli’ i tobey ty sain-tobe’ o ana’ i Daneo ty amo lian-dahin-defo’eo; talè’ i firimboña’ey t’i Akièzere, ana’ i Amisedahy,
26 Fagiyel ɗan Okran ne shugaban ɓangaren kabilan Asher,
naho talèn-dahin-defom-pifokoan’ ana’ i Asere t’i Pejiele ana’ i Okrane,
27 Ahira ɗan Enan kuma shi ne shugaban kabilar Naftali.
vaho talèn-dahin-defom-pifokoan’ ana’ i Naftaly t’i Akirà ana’ i Ainane.
28 Wannan shi ne tsarin tafiyar ɓangarorin Isra’ilawa, sa’ad da sukan kama hanya.
Izay ty nionjona’ o ana’ Israeleo, ty amo lia-rain-dahin-defo’eo—ie nionjoñe.
29 Sai Musa ya ce wa Hobab ɗan Reyuwel Bamidiyane surukinsa, “Yanzu fa, muna shirin tashi ne daga nan, domin mu tafi inda Ubangiji ya ce, ‘Zan ba ku.’ Ka zo tare da mu, za mu kuwa yi maka alheri, gama Ubangiji ya yi wa Isra’ilawa alkawari abubuwa masu kyau.”
Le hoe t’i Mosè amy Kobabe ana’ i Reoele nte-Midiane, rafoza’ i Mosè, Mionjoñe mb’an-tane’ nitsa­rae’ Iehovà ty hoe: Hatoloko azo. Min­dreza ama’ay, le hanoe’ay soa; amy te nitsara soa ho am’ Israele t’Iehovà.
30 Ya amsa, ya ce “A’a, ba zan tafi ba; zan koma ƙasata da kuma wurin mutanena.”
Le hoe ty natoi’e, Tsy homb’eo iraho, fa hienga mb’an-taneko naho mb’an-drolongoko añe.
31 Amma Musa ya ce, “Ina roƙonka kada ka rabu da mu. Ka san inda ya kamata mu kafa sansani a hamada, za ka kuma zama idanunmu.
Aa hoe re, Miambane ama’o, ko mienga kanao fohi’o te hitobe ampatrambey añe vaho ho solom-pihaino’ay irehe.
32 In ka zo tare da mu, za mu raba duk abin alherin Ubangiji ya ba mu tare da kai.”
Ie amy zao, naho indreza’o lia, le ze hasoa hanoe’ Iehovà ama’ay ro hanoe’ay ama’o.
33 Saboda haka suka kama hanya daga dutsen Ubangiji, suka yi tafiya kwana uku. Akwatin alkawarin Ubangiji ya ja gabansu a waɗannan kwanaki uku, don yă samo musu masauƙi.
Aa le nenga’ iareo telo andro ty vohi’ Iehovà le niaolo iareo telo andro ty vatam-pañina’ Iehovà hipay fitobeañe.
34 A duk lokacin da suka tashi daga sansani, girgijen Ubangiji ya inuwantar da su da rana.
Tambone’ iereo ey i raho’ Iehovày amy antoandro niengà’ iereo i tobeiy.
35 Duk kuma sa’ad da akwatin ya kama hanya, sai Musa ya ce, “Ka tashi, ya Ubangiji! Ka sa maƙiyanka su warwatse; masu ƙinka kuma su gudu a gabanka.”
Aa ndra mbia’ mbia ty nionjona’ i vatam-pañinay le niongake t’i Mosè nanao ty ti-hoe: Miongaha, ry Iehovà, abaibaio o rafelahi’oo vaho ampitribaho an-day añatrefa’o o malaiñe Azoo.
36 Duk sa’ad da akwatin ya sauka kuma, sai Musa ya ce, “Ka komo, ya Ubangiji, a wurin dubban da ba a iya ƙidayawa na iyalan Isra’ila.”
Ie nitsangañe, le ty hoe ka ty nanoe’e: Mimpolia ry Iehovà amo alealem-pifokoa’ Israeleo.

< Ƙidaya 10 >