< Nehemiya 7 >
1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
A UHAUIA ka pa, a kukulu no hoi au i na pani, a hoonohoia na kiaipuka, a me ka poe mele, a me na Levi;
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
Alaila, kauoha aku la au ia Hanani i ko'u hoahanau a me Hanania ka luna o ka pakaua, no Ierusalema; no ka mea. he kanaka pololei no ia, a ua oi aku kona makau i ke Akua mamua o ko na mea e ae he nui loa.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
A i aku la au ia laua, Aole e weheia na puka o Ierusalema a mahana mai ka la; a o ka poe e ku ana e pani lakou i na puka a e hoopaa hoi: a e hoonoho i kekahi poe o ko Ierusalema i poe kiai, kela Kanaka keia kanaka ma kona wahi e kiai aku ai, a o kela kanaka keia kanaka hoi ma kahi e ku pono ana i kona hale iho.
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
A ua palahalaha ke kulanakauhale ma kela aoao a me keia aoao, a ua nui hoi ia; aka, he kakaikahi na kanaka iloko ona, aole no hoi i kukuluia na hale.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
Ana waiho mai la ko'u Akua iloko o ko'u naau e hoouluulu ae i na kaukaualii, a me na luna, a me ka poe kanaka i kakauia ko lakou kuauhau A ua Ioaa ia'u ka palapala kuauhau no ka poe i pii mua mai, a loaa hoi ia'u ma ia mea keia kakau ana:
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Eia ka poe o ka mokuna i pii ae mai ka lawe pio ana mai, ka poe i lawe pio ia'ku, ka poe a Neoukaneza ke alii o Babulona i lawe pio ai, a hoi hou mai la i Ierusalema a i Iuda, o kela kanaka keia kanaka i kona kulanakauhale iho;
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
Ka poe i hiki mai la me Zerubabela, Iesua, Nehemia, Azaria, Raamia, Nahamani, Moredekai, Bilesana, Misepereta, Bigevai, Nehuma, Baana. O ka helu ana keia o na kanaka o ka Iseraela;
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
O na mamo a Parosa, elua tausani hookahi haneri a me kanahikukumamalua.
O na mamo a Sepatia, ekolu haneri a me kanahikukumamalua.
O na mamo a Ara, eono haneri a me kanalimakumamalua.
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
O na mamo a Pahatamoaba, na na mamo a Iesua a me Ioaba, elua tausani ewalu haneri a me ka umikumainawalu.
O na mamo a Elama, hookahi tansani elua haneri a me kanalimakumamaha.
O na mamo a Zatu, ewalu haneri a me kanahakumamalima.
O na mamo a Zakai, ebiku haneri a me kanaono.
O na mamo a Binui, eono haneri a me kanahakumamawalu.
O na mamo a Bebai, eono haneri a me ka iwakaluakumamawalu.
O na mamo a Azegada, elua tausani ekolu haneri a me ka iwakaluakumamalua.
O na mamo a Adonikama, eono haneri a me kanaonokumamahiku.
O na mamo a Bigevai, elua tausani a me kanaonokumamahiku.
O na mamo a Adina, eono haneri a me kanalimakumamalima.
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
O na mamo a Atera na Hezekia, he kanaiwakumamawalu.
O na mamo a Hasuma, ekolu haneri a me ka iwakaluakumamawalu.
O na mamo a Bezai, ekolu haneri a me ka iwakaluakumamaha.
O na mamo a Haripa, hookahi haneri a me ka umikumamalua.
O na mamo a Gibeona, he kanaiwakumamalima.
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
O na kanaka o Betelehema a me Netona, hookahi haneri a me kanawalukumamawalu.
O na kanaka o Anatota, hookahi haneri a me ka iwakaluakumamawalu.
O na kanaka o Betaazemaveta, he kanahakumamalua.
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
O na kanaka o Kiriatearima, Kepira, a me Beerota, ehiku haneri a me kanahakumamakolu.
30 na Rama da na Geba 621
O na kanaka o Rama a me Gaba, eono haneri a me ka iwakaluakamamakahi.
O na kanaka o Mikemasa hookahi haneri a me ka iwakaluakumamalua.
O na kanaka o Betela a me Ai, hookahi haneri a me ka iwakaluakumamakolu.
O na kanaka o kela Nebo, he kanalimakumamalua.
O ko kekahi Elama, hookahi tausani elua haneri a me kanalimakumumaha.
O ko Harima ekolu haneri a me ka iwakalua.
O ko Ieriko, ekolu haneri a me kanahakumamalima.
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
O ko Loda, Hadida a me Ono, ehiku haneri a me ka iwakaluakumamakahi.
O ko Senaa, ekolu tausani eiwa haneri a me kanakolu.
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
O na kahuna: o na mamo a Iedaia no ka hale o Iesua, eiwa haneri a me kanahikukumamakolu.
O na mamo a Imera, hookahi tansani a me kanalimakumamalua.
O na mamo a Pasehura, hookahi tausani elua haneri a me kanahakumamahiku.
O na mamo a Harima, hookahi tausani a me ka umikumamahiku.
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
O ka Levi: o na mamo a Iesua na Kademiela, a no na mamo a Hodeva, he kanahikukumamaha.
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
O ka poe mele: o na mamo a Asapa, hookahi haneri a ma ke kanahakumamawalu.
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
O ka poe kiaipuka: o na mamo a Saluma, o na mamo a Atera, o na mamo a Talemona, o na mamo a Akuba, o na mamo a Hatita, o na mamo a Sobai, hookahi haneri a me kanakolukumamawalu.
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
O ka poe Netini: o na mamo a Ziha, o na mamo a Hasuba, o na mamo a Tabaota.
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
O na mamo a Kerosa, o na mamo a Sia, o na mamo a Padona,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
O na mamo a Lebana, o na mamo a Hagaba, o na mamo a Salemai,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
O na mamo a Hanana, o na mamo a Gidela, o na mamo a Gahara,
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
O na mamo a Reaia, o na mamo a Rezina, o na mamo a Nekoda,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
O na mamo a Gazama, o na mamo a Uza, o na mamo a Pasea,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
O na mamo a Besai, o na mamo a Meunima, a na mamo a Nepisesima,
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
O na mamo a Bakebuka, o na mamo a Hakupa, o na mamo a Harehura,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
O na mamo a Bazelita, o na mamo a Mehida, o na mamo a Haresa,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
O na mamo a Barekosa, o na mamo a Sisera, o ua mamo a Tama,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
O na mamo a Nezia, o na mamo a Hatipa.
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
O na mamo a ua kauwa a Solomona: o na mamo a Sotai, o na mamo a Sopereto, o na mamo a Perida,
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
O na mamo a Iaala, o na mamo a Darekona, o na mamo a Gidela,
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
O na mamo a Sepatia, o na mamo a Hatila, o na mamo a Pokereta na Zebaima, o na mamo a Amona.
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
O na Netini a pau a me na mamo a na kanwa a Solomona, ekolu haneri a me kanaiwakumamalua.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
A eia ka poe i pii ae mailoko aku o Telemela, Teleharesa, Keruba, Adona, o me Imera; aole hoi e hiki ia lakou ke hoike mai i ka ohana makuakane, aole hoi i ko lakou hanauna, i ikea no ka Iseraela lakou.
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
O na mamo a Delaia, o na mamo a Tobia, o na mamo a Nekoda, eono haneri a me kanahakumamalua.
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
O kekahi poe mamo a na kahuna: o ka Habaia, o ka Koza, o ka Barezilai, ka mea nana i lawe i wahine o na kaikamahine a Barezilai, no Gileada, a ua kapaia oia mamuli o ko lakou inoa.
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
Imi aku la keia poe i ka lakou kuauhau iwaena o ka poe i kakauia, aole i loaa ia, a ua hookaawaleia lakou mai ka oihana kahoua aku me he haumia la.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
A olelo aku la ke kiaaina ia lakou, aole lakou e ai i na mea i hoolaa loa ia, a ku mai kekahi kahuna me ka Urima a me ke Tumima.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
A o ka ahakanaka a pau, ke huipuia, he kanahakumamalua tausani ekolu haneri a me kanaono.
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
He okoa ka lakou poe kauwakane a me ka lakou poe kauwawahine, ehiku tausani lakou, ekolu haneri a me kauakolukumamahiku: a o ka poe kane mele a me ka poe wahine mele o lakou, elua haneri a me kanahakumamalima.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
O na lio o lakou, ehiku haneri a me kanakolukumamaono; a o na hoki o lakou, elua haneri a me kanahakumamalima.
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
O na kamelo, eha haneri a me kauakolukumamalima; a o na miula eono tausani ehiku haneri a me ka iwakalua.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
A haawi mai la kekahi poe koikoi o na makua no ka hana, Haawi mai ia ke kiaaina ma ka waihonamealaa i hookahi tausani derama gula, i na ipu he kanalima a me na lole komo no na kahuna elima haneri a me kanakolu.
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
A haawi mai la kekahi poe koikoi o na makua ma ka waihonamealaa no ka hana, i na deruma gula he iwakalua tausani, a me ua mane kala elua tausani, a me ua haneri elua.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
A o ka ka poe kanaka i koe i haawi mai ai, o na derama gula he iwakalua tausani a me na mane kala elua tausani, a me na lole komo no na kalmna, he kanaonokumamahiku.
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
A o na kahuna, a me na Levi, a me na kiaipuka, a me ka poe mole, a me kekahi o na kanaka, a me ka peo Netini, a me ka Iseraela a pau, noho iho la lakou ma ko lakou mau kulanakauhale; a hiki mai ka hiku o ka malama, aia no ka Iseraela iloko o ke lakou mau kulanakauhale.