< Nehemiya 7 >

1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
Und es geschah, als die Mauer gebaut war, da setzte ich die Türflügel ein; und die Torhüter und die Sänger und die Leviten wurden bestellt.
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
Und ich beorderte über Jerusalem meinen Bruder Hanani und Hananja, den Obersten der Burg; denn er war ein sehr treuer Mann und gottesfürchtig vor vielen.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
Und ich sprach zu ihnen: Die Tore Jerusalems sollen nicht eher geöffnet werden, als bis die Sonne heiß scheint; und während sie [die Wachen] noch dastehen, soll man die Türflügel zumachen, und verschließet sie. Und ihr sollt Wachen aus den Bewohnern Jerusalems aufstellen, den einen auf seine Wache und den anderen vor sein Haus.
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
Die Stadt aber war geräumig [Eig. weit nach allen Seiten hin] und groß, und das Volk darin spärlich, und keine Häuser waren gebaut.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
Und mein Gott gab mir ins Herz, die Edlen und die Vorsteher und das Volk zu versammeln, um sie nach den Geschlechtern zu verzeichnen. Und ich fand das Geschlechtsverzeichnis derer, die zuerst heraufgezogen waren, und fand darin geschrieben:
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Dies [Vergl. Esra 2] sind die Kinder der Landschaft Juda, welche aus der Gefangenschaft der Weggeführten, die Nebukadnezar, der König von Babel, weggeführt hatte, hinaufzogen, und die nach Jerusalem und Juda zurückkehrten, ein jeder in seine Stadt,
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
welche kamen mit Serubbabel, Jeschua, Nehemia, Asarja, Raamja, Nachamani, Mordokai, Bilschan, Mispereth, Bigwai, Nechum, Baana. Zahl der Männer des Volkes Israel:
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
Die Söhne Parhosch, 2172;
9 ta Shefatiya 372
die Söhne Schephatjas, 372;
10 ta Ara 652
die Söhne Arachs, 652;
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
die Söhne Pachath-Moabs, von den Söhnen Jeschuas und Joabs, 2818;
12 ta Elam 1,254
die Söhne Elams, 1254;
13 ta Zattu 845
die Söhne Sattus, 845;
14 ta Zakkai 760
die Söhne Sakkais, 760;
15 ta Binnuyi 648
die Söhne Binnuis, 648;
16 ta Bebai 628
die Söhne Bebais, 628;
17 ta Azgad 2,322
die Söhne Asgads, 2322;
18 ta Adonikam 667
die Söhne Adonikams, 667;
19 ta Bigwai 2,067
die Söhne Bigwais, 2067;
20 ta Adin 655
die Söhne Adins, 655;
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
die Söhne Aters, von Hiskia, 98;
22 ta Hashum 328
die Söhne Haschums, 328;
23 ta Bezai 324
die Söhne Bezais, 324;
24 ta Harif 112
die Söhne Hariphs, 112;
25 ta Gibeyon 95.
die Söhne Gibeons, 95;
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
die Männer von Bethlehem und Netopha, 188;
27 na Anatot 128
die Männer von Anathoth, 128;
28 na Bet-Azmawet 42
die Männer von Beth-Asmaweth, 42;
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
die Männer von Kirjath-Jearim, Kephira und Beeroth, 743;
30 na Rama da na Geba 621
die Männer von Rama und Geba, 621;
31 na Mikmash 122
die Männer von Mikmas, 122;
32 na Betel da na Ai 123
die Männer von Bethel und Ai, 123;
33 na ɗayan Nebo 52
die Männer von dem anderen Nebo, [Wahrsch. ist zu lesen: von Nebo] 52;
34 na ɗayan Elam 1,254
die Söhne des anderen [S. v 12] Elam, 1254;
35 na Harim 2 320
die Söhne Harims, 320;
36 na Yeriko 345
die Söhne Jerechos, 345;
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
die Söhne Lods, Hadids und Onos, 721;
38 na Sena’a 3,930.
die Söhne Senaas, 3930.
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
Die Priester: die Söhne Jedajas, vom Hause Jeschuas, 973;
40 ta Immer 1,052
die Söhne Immers, 1052;
41 ta Fashhur 1,247
die Söhne Paschchurs, 1247;
42 ta Harim 1,017.
die Söhne Harims, 1017.
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
Die Leviten: die Söhne Jeschuas und Kadmiels, von den Söhnen Hodwas, [Nach and. L.: Hodawjas] 74. -
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
Die Sänger: die Söhne Asaphs, 148. -
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
Die Torhüter: die Söhne Schallums, die Söhne Aters, die Söhne Talmons, die Söhne Akkubs, die Söhne Hatitas, die Söhne Schobais, 138.
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
Die Nethinim: die Söhne Zichas, die Söhne Hasuphas, die Söhne Tabbaoths,
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
die Söhne Keros, die Söhne Sias, die Söhne Padons,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
die Söhne Lebanas, die Söhne Hagabas, die Söhne Salmais,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
die Söhne Hanans, die Söhne Giddels, die Söhne Gachars,
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
die Söhne Reajas, die Söhne Rezins, die Söhne Nekodas,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
die Söhne Gassams, die Söhne Ussas, die Söhne Paseachs,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
die Söhne Besais, die Söhne der Meunim, [d. h. der Meuniter; [Maoniter]] die Söhne der Nephisim, [Nach and. L.: Nephusim]
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
die Söhne Bakbuks, die Söhne Hakuphas, die Söhne Harchurs,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
die Söhne Bazluths, [Nach and. L.: Bazliths] die Söhne Mechidas, die Söhne Harschas,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
die Söhne Barkos, die Söhne Siseras, die Söhne Tamachs,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
die Söhne Neziachs, die Söhne Hatiphas.
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
Die Söhne der Knechte Salomos: die Söhne Sotais, die Söhne Sophereths, die Söhne Peridas,
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
die Söhne Jaalas, die Söhne Darkons, die Söhne Giddels,
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
die Söhne Schephatjas, die Söhne Hattils, die Söhne Pokereths-Hazzebaim, die Söhne Amons.
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
Alle Nethinim und Söhne der Knechte Salomos: 392.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
Und diese sind es, die aus Tel-Melach, Tel-Harscha, Kerub, Addon und Immer hinaufzogen; aber sie konnten ihr Vaterhaus und ihre Abkunft [Eig. ihren Samen] nicht angeben, ob sie aus Israel wären:
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
die Söhne Delajas, die Söhne Tobijas, die Söhne Nekodas, 642.
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
Und von den Priestern: die Söhne Habajas, die Söhne Hakkoz, die Söhne Barsillais, der ein Weib von den Töchtern Barsillais, des Gileaditers, genommen hatte und nach ihrem Namen genannt wurde.
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
Diese suchten ihr Geschlechtsregisterverzeichnis, aber es wurde nicht gefunden; und sie wurden von dem Priestertum als unrein ausgeschlossen.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
Und der Tirsatha [S. die Anm. zu Esra 2,63] sprach zu ihnen, daß sie von dem Hochheiligen nicht essen dürften, bis ein Priester für die Urim und die Thummim aufstände.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
Die ganze Versammlung insgesamt war 42360,
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
außer ihren Knechten und ihren Mägden; dieser waren 7337. Und sie hatten 245 Sänger und Sängerinnen.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
Ihrer Rosse waren 736, ihrer Maultiere 245,
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
der Kamele 435, der Esel 6720.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
Und ein Teil der Häupter der Väter gab zum Werke. Der Tirsatha gab für den Schatz: an Gold 1000 Dariken, [S. die Anm. zu 1. Chron. 29,7] 50 Sprengschalen, 530 Priesterleibröcke.
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
Und einige von den Häuptern der Väter gaben für den Schatz des Werkes: an Gold 20000 Dariken, und an Silber 2200 Minen.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
Und was das übrige Volk gab, war an Gold 20000 Dariken, und an Silber 2000 Minen, und 67 Priesterleibröcke.
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
Und die Priester und die Leviten und die Torhüter und die Sänger und die aus dem Volke und die Nethinim und ganz Israel wohnten in ihren Städten.

< Nehemiya 7 >