< Nahum 2 >
1 Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe. Ki tsare mafaka, ki yi gadin hanya ki sha ɗamara ki tattaro dukan ƙarfinki!
Fa nitroatse añ’atrefan-dahara’o eo ty mpandrotsake, tano i kijoliy, jilovo i lalañey, mitokia an-kaozarañe, avorio o hafatrara’oo.
2 Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub, kamar ta Isra’ila, ko da yake masu washewa sun washe su suka kuma lalatar da inabinsu.
Vaòe’ Iehovà ty enge’ Iakobe naho ty volonahe’ Israele; fa nampikoake iareo o mampikoakeo, vaho jinoi’ iareo o singam-bahe’eo.
3 Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne; jarumawansa suna sanye da kaya masu ruwan jan garura. Ƙarafan kekunan yaƙi suna walƙiya a ranar da aka shirya su; ana kaɗa māsu da bantsoro.
Ho mena mañabarà ty fikalan-defo’ o fanalolahio, misikiñe mena iaby o lahin-defo’eo, afo amam-bý miloeloe o sarete’eo amy andro fihentseña’ey, vaho miriñariña iaby o lefon-ambilazoo;
4 Kekunan yaƙi sun zabura a tituna, suna kai da kawowa a dandali. Suna walƙiya kamar tocila suna sheƙawa a guje kamar walƙiya.
Mitrakotrako amo lalañeo o sareteo, mifaniotsiotse an-diolio eo; manahake ty fañilo ty vinta’ iareo, ie mihelatse mb’etia mb’eroa.
5 Ninebe ta tattara rundunarta, duk da haka sun yi ta tuntuɓe a kan hanyarsu. Sun ruga zuwa katangan birnin, sun sanya garkuwar kāriya a inda ya kamata.
Tiahi’e i mpiaolo rey; mamingañe iereo te miloka; malisa t’ie handrombake i kijoliy, fa nihentseñeñe ty fikala’e,
6 An buɗe ƙofofin rafuffukan sai wurin ya rurrushe.
Misokake o lalam-pikalañañe i sakaio vaho rinava’e i anjombay.
7 An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
Fa nivoloseñe i mpanjaka ampelay, fa nasese añe, miñeoñeoñe hoe feon-deho-fona o anak’ ampata’eo, ie mamofok’ arañañe;
8 Ninebe tana kama da tafki, wanda ruwanta yana yoyo. Suna kuka suna cewa, “Ku tsaya! Ku tsaya,” amma ba wanda ya waiga.
Manahake o antara haehaeo t’i Ninevè, ie mihelañe añe; mijohaña, mitsangana! fe leo raike tsy mitoli-boho.
9 A washe azurfa; a washe zinariya; dukiyarsu ba ta da iyaka, arzikinsu kuma ba ya ƙarewa.
Kopaho o volafotio, haofo o volamenao amy te tsy ho revo ty an-driha ao, fanake tsifotofoto ty ao.
10 Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta! Zukata sun narke, gwiwoyi suna kaɗuwa, jikuna suna rawa, fuskoki duk sun kwantsare!
Kapaike re, mangoakoake naho mavo, mitranake ty arofo, mifampigaiñe o ongotseo, mikoritoke iaby ze fisafoa, mikò mainte iaby o vintañeo.
11 Ina kogon zakokin nan yake yanzu, inda suka ciyar da’ya’yansu, inda zaki da zakanya sukan shiga, da’ya’yansu, ba mai damunsu
Aia i lakaton-dionay, ty famahanañe o liona tora’eo, i fipiapià’ i lionay naho i liona-vavey naho i ana-dionaiy, ie tsy amam-pañembañe?
12 Zaki ya kashe abin da ya ishe’ya’yansa ya kuma murɗe wuyan dabbobi ya cika wurin zamansa da abin da ya kama ya cika kogwanninsa da abin da ya kashe.
Nahaeneñe o ana’eo ty rinimi’ i lionay, nahatseke o vali’eo o vinono’eo, natsafe’e tsindroke o lava’eo, le nofotse riniatse an-dakato’eo.
13 “Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ƙone kekunan yaƙinki, takobi kuma zai fafare’ya’yan zakokinki. Ba kuma zan bar miki namun jejin da za ki kashe a duniya ba. Ba kuwa za a ƙara jin muryar’yan saƙonki ba.”
Miatreatre azo iraho, hoe t’Iehovà’ i Màroy Haonjoko an-katòeñe o sarete’eo, habotse’ i fibaray o liona tora’oo; le haitoako ami’ty tane toy o tsindro’oo, vaho tsy ho janjiñeñe ka ty fiarañanaña’ o ira’oo.