< Luka 10 >

1 Bayan haka, Ubangiji ya naɗa waɗansu mutum saba’in da biyu, ya aike su biyu-biyu, su riga shi yin gaba zuwa kowane gari da kowane wuri da zai shiga.
Eshi baada eyego, GOSI abheshera na bhamwabho sabini wabhasontezya, bhabhele bhabhele bhatagalile bhale shila boma shila hwintu hwapambameye abhale yoyo.
2 Ya ce musu, “Girbi na da yawa, amma ma’aikata kaɗan ne. Saboda haka, ku roƙi Ubangijin girbi ya aikar da ma’aikata zuwa gonarsa.
Wabhabhola, “Eviyabho vinji, lelo abhombambo bhadodo. Eshi labhi hwu GOSI owe viyabho, utwale abhombamba mbombo mviyabho vyakwe.
3 Ku tafi! Ina aikan ku kamar tumaki cikin kyarketai.
Bhalaji. Enyaji, embasotezya nesheje bhana ngole mmahanyanga.
4 Kada ku ɗauki jakar kuɗi, ko jaka, ko takalma. Kada ma ku gai da kowa a kan hanya.
Mgaje ahweje ifuko wala echola, wala evilato, wala mgaje hulamushe omntu mwidala.
5 “Sa’ad da kuka shiga wani gida, ku fara da cewa, ‘Salama a gare ku mutanen gida.’
Ekhaya yoyonti yambahahwinjele, yanji na soti, 'Amani ebhanje mnyumba omu.
6 In akwai mutum mai salama a gidan, salamarku za tă kasance tare da shi, in kuwa babu, salamarku za tă koma muku.
Nkashile ahweli omwana owe amani, eamani yenyu ebhawele hwilimwe.
7 Ku zauna a wannan gidan, kuna ci kuna shan duk abin da suka ba ku, gama ma’aikaci ya cancanci albashinsa. Kada ku yi yawan sāke masauƙi, daga gida zuwa gida.
Eshi khalaji pakhaya peepo, mlyonje na mwene evyabhahale, afanaje, obhombo mbombo ahwanziwa hupele omshahara gwakwe. Mgaje asame same afume ekhaya ene abhale ekhaya eyamwabho.
8 “Sa’ad da kuka shiga garin, kuma aka karɓe ku, ku ci ko mene ne da aka ajiye a gabanku.
Na ibima lya lyonti, lyamuhwinjile, nkabhakaribizya lyanji elyalye vyabhabheshele hwitagalila lyenyu,
9 Ku warkar da marasa lafiya da suke wurin. Ku kuma faɗa musu cewa, ‘Mulkin Allah yana kusa da ku.’
Bhaponyaji abhinu bhabhaliomwo. bhabholaji, 'Oumwene owa NGOLOBHE upalamiye'
10 Amma sa’ad da kuka shiga garin, kuma ba a karɓe ku ba, ku bi titi-titi ku ce,
Na iboma lyonti lyambhahwinjile, bhape sebhabhakaribizyo, fumaji omwo namwe nkamwashila katika idala lyakwa yangaji,
11 ‘Ko ƙurar garinku da kuke manne a ƙafafunmu, mun karkaɗe muku. Duk da haka, ku tabbatar da wannan, “Mulkin Allah yana kusa.”’
'Itata mankonji age boma lyenyu ggakhatene na mmanama getu tigasanyata gasagalaje hwilimwe! Lelo mmanye eli yaje, omwene owa NGOLOBHE upalamiye.'
12 Ina dai faɗa muku, a ranan nan, za a fi jin tausayin Sodom fiye da wannan garin.
Embahla eyaje isiku ila ayibharahisi zaidi eSodoma ajimbe amarabha gakwe ahile iboma eli.
13 “‘Kaitonki, Korazin! Kaitonki, Betsaida!’ Ai, da a ce a Taya da Sidon ne aka yi ayyukan banmamaki da aka yi a cikinku, da tuni sun tuba, suna zama cikin rigar makoki da toka.
Ehele awe Korazini, ehele awe Bethsaida! Afwanaje nkashile amajabu ega gagabhombeshe wilimwe gagabhombeshe katika Tiro na hu Sidoni, handa bhalabhile aje bhasajilwe afume epoohu nakhale na menda age magunila na malota.
14 A ranar shari’a, za a fi jin tausayin Taya da Sidon fiye da ku.
Lelo ensiku elya longwe yayibha rahisi Tiro ne Sidoni ajimbe amalabha gakwe ashile amwe.
15 Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
Nawe Kapernaumu, je! obhahwikuzye hata amwanya? Bhahwisiwe, paka hwazimu. (Hadēs g86)
16 “Wanda ya saurare ku, ni yake saurara. Wanda ya ƙi ku, ni yake ƙi. Amma wanda ya ƙi ni kuwa, ya ƙi wanda ya aiko ni ne.”
Yabhovwa amwe anvwezye nene, wape yabhakhana amwe ahene nene, wape yahenene akhene ola ya mntu”
17 Mutum saba’in da biyun nan suka dawo da murna, suka ce, “Ubangiji, har mun sha ƙarfin aljanu ma a cikin sunanka.”
Esho bhala sabini bhawelile nasesherere, bhayanga, “GOSI, na epepo zitogopa hwitawa lyaho.”
18 Sai ya amsa ya ce, “Na ga Shaiɗan ya fāɗi daga sama kamar walƙiya.
Wabhabhola, “Naloli oshetsni nagwa afume amwanya eneshe oumeme.
19 Na ba ku iko da za ku tattaka macizai, da kunamai, ku kuma shawo kan dukan ikon abokin gāba, kuma ba wani lahani da zai same ku.
Enya, embapiye endajizyo ezya khanye enzohane nge, na maha goni golo oadui, wala na hamo ahantu hahayibha vwalazya.
20 Duk da haka, kada ku yi farin ciki da cewa, kun sha ƙarfin ruhohi, amma ku yi farin ciki, domin an rubuta sunayenku a sama.”
Lelomgaje shime shilo amapepo nagabhopa, eshishimaji afwatanaje amatawa genyu gasimbilwe amwanya.”
21 A wannan lokaci, Yesu, cike da murna ta wurin Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Na yabe ka, ya Uba, Ubangijin sama da ƙasa, domin ka ɓoye waɗannan abubuwa ga masu hikima, da masu ilimi, ka kuma bayyana su ga ƙananan yara. I, ya Uba, gama wannan shi ne nufinka mai kyau.
Esaa yeyo yeyo ashanjiliye hupepo ozelu, wayanga, “Ehusalifya, wo Baba, wo GOSI owa mwanya na owa pansi, afwanaje amambo ega obhafisile bhabhali neshinshi ne njele, obhalanjile abhanaabhela, ena, Baba, afwanaje shashesho shosongwelwe.”
22 “Ubana ya danƙa mini dukan kome. Ba wanda ya san Ɗan sai Uban, kuma ba wanda ya san Uban, sai Ɗan, da kuma waɗanda Ɗan ya zaɓa ya bayyana musu shi.”
Wayanga empewelwe vyonti na Baba wane, wala nomo yamenye omwana na yeyonti ambaye omwana asongwe hulanje.”
23 Sai ya juya wajen almajiransa, ya ce musu a ɓoye, “Albarka ga idanun da suka ga abin da kuke gani.
Wabagalushila asambelezewa bhakwe, wayanga nabho hufaragha, “Heri amaso gagalola gamgalola amwe.
24 Ina faɗa muku, annabawa da sarakuna da yawa sun so su ga abin nan da kuke gani, amma ba su gani ba. Sun so su ji abin da kuke ji, amma ba su ji ba.”
Afwanaje embabhola, ya je akuwa abhinji na mwene bhatamanile agalola gamgalola amwe sebhagalole, navgowe gamgavwazye amwe sebha govwezye.”
25 Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Na enya, olonzi omo ahemeleye aenje wayanga, sambelezi, “Embombe, yenu ili egale owomi owa hanihani?” (aiōnios g166)
26 Yesu ya amsa ya ce, “Me aka rubuta a cikin Doka? Yaya kake karanta ta?”
Wabhola, “Esibwilwe yenu mtorati? Obhazya wele?”
27 Sai ya amsa ya ce, “‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan ƙarfinka, da kuma dukan hankalinka’; kuma, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’”
Wagalula wayanga, “Ogane OGOSI ONGOLOBHE waho humwoyo gwaho gwonti, na huroho yaho yonti, na hamaha gaho gonti, na hunjele zyaho zyonti, no jirani waho neshe nafsi yaho.”
28 Yesu ya ce, “Ka amsa daidai. Ka yi haka, kuma za ka rayu.”
Wabhola, “Ujibule shinza. Bhommba shesho nawe ubhakhale.”
29 Amma domin ya kāre kansa, sai ya tambayi Yesu ya ce, “Shin, wane ne maƙwabcina?”
Wape ahanzaga, ahwibhonesye ehaki, wabhozya, oYesu, “No jirani wane wenu?”
30 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ya tashi daga Urushalima za shi Yeriko, sai ya fāɗi a hannun mafasa, wato,’yan fashi. Suka ƙwace tufafinsa, suka yi masa dūka, suka bar shi nan bakin rai da mutuwa.
Oyesu wagalula wayanga, “Omntu omo ahishile afume hu Yerusalemu abhale hu Yeriko. Wagwela mwabhabhafepla wamwaula, amenda bhavwalazya bhahwibhalila bhaleha papepe nefwa.
31 Ya zamana wani firist ya bi kan wannan hanya. Da ya ga mutumin, sai ya bi gefe ya wuce abinsa.
Kwa bahati okohani omo ahishile hwidala alila na walola washila pashenje.
32 Haka ma wani daga kabilar Lawi, mai hidima cikin haikali, da ya zo wurin, ya gan shi, sai shi ma ya bi gefe ɗaya, ya wuce abinsa.
Na mlawi wape, shesho nawafiha pala walola washila pashenje.
33 Amma wani mutumin Samariya da yake kan tafiya, da ya kai inda mutumin yake, ya gan shi, sai ya ji tausayinsa.
Lelo oMsamaria omo, katika asafiri, hwakwe wafiha epo pahali. Na walola asajiye.
34 Ya je wurinsa, ya daddaure masa raunukansa, sa’an nan ya zuba mai, da ruwan inabi. Ya ɗauki mutumin ya sa a kan jakinsa, ya kai shi wani masauƙi, ya yi jinyarsa.
Wakaribila wapinya amalonda gakwe, waponya amafuta ne divai wamwinjizya pahamu wakwe. watwara mpaka kunyumba eya jenyi bhalela.
35 Kashegari, sai ya ɗauki dinari biyu, ya ba wa mai masauƙin ya ce, ‘Ka lura da shi, bayan na dawo, zan biya ka duk abin da ka ƙara kashewa a kansa.’
Hata isiku elyabhele wafumia dinari zibhele, wapela omwanesho nyumba eya jenyi, 'Wayanga orere ono na hahonti hobhatumile zaidi, ane nanayiwela nayisomba.'
36 “A ganinka, a cikin waɗannan mutane uku, wane ne maƙwabcin mutumin da ya fāɗi a hannun mafasa?”
Olola wele awe katika ebho bhatatu, wenu, wali jirani wakwe ola yagweleye mmakhona bhabhafyola?”
37 Masanin dokoki ya amsa ya ce, “Wanda ya nuna masa jinƙai.” Yesu ya ce masa, “Je ka, ka yi haka nan.”
Wayanga, “Ya yono yaloleye husajile. “oYesu wabhola, “Bhalaga nawe obhombe shesho”
38 Yayinda Yesu da almajiransa suna cikin tafiya, sai ya kai wani ƙauye inda wata mace mai suna Marta ta marabce shi a gidanta.
Shabha katika abhale hwabho, winjira mshijiji shimo, oshe omo itawa lyakwe yo Martha wakarihizya akhaya yakwe.
39 Tana da’yar’uwa mai suna Maryamu, wadda ta zauna a gaban Ubangiji tana jin maganarsa.
Wape ali no mwana kwabho wakwe akwiziwa Mariamu, yakheye pamagaga ga Yesu atejezyaga amazu gakwe.
40 Marta kuwa, aikin hidima da ya kamata a yi, ya ɗauke mata hankali, sai ta zo wurin Yesu, ta ce, “Ubangiji, ba ka damu da yadda’yar’uwata ta bar mini aiki ni kaɗai ba? Gaya mata ta taimake ni!”
Lelo o Martha ali ahangayiha huteleshere oYesu. Wabhalila wayanga, “GOSI, solola shibhibhi oholo wane? Shandishile etelehe nemwene?
41 Amma Ubangiji ya amsa ya ce, “Marta, Marta, hankalinki ya tashi, kuma kina damuwa a kan abubuwa da yawa.
Eshi bhole anavwe.” OGOSI wagalula wabhola, “Martha, Martha, ohwitamasya na sononeshe kwajili eye vintu evinji,
42 Amma abu ɗaya tak ake bukata, Maryamu ta zaɓi abin da ya fi kyau, kuma ba za a raba ta da shi ba.”
Lelo shihwanziwa ahantu hamo wane. No Mariamu asaluye ifungu lyali linza, ambalo sagayefwezyewe.”

< Luka 10 >