< Mahukunta 9 >

1 Abimelek ɗan Yerub-Ba’al ya tafi Shekem wurin’yan’uwan mahaifiyarsa, ya ce musu da kuma dukan dangin mahaifiyarsa,
Jerubbaal capa Abimelek teh Shekhem kho vah a manu e a thangroi koe a cei teh, a manu a na pa imthungkhunaw hah a kâhmo teh,
2 “Ku tambayi’yan ƙasar Shekem, ‘Wanne ya fi muku, a sa dukan’ya’yan Yerub-Ba’al saba’in maza su yi mulkinku, ko dai mutum guda kawai yă yi mulkinku?’ Ku tuna, ni jininku ne.”
Shekhem kho e taminaw pueng be ka thai lah a dei e lawk teh, Jerubbaal capa abuemlah 70 touh ni na uk awh e maw ka hawihnawn han, tami buet touh ni na uk e maw kahawi han, dei haw kai hai nangmae thitak hoi kâkuen e doeh tie hah pahnim awh hanh.
3 Sa’ad da’yan’uwan suka mayar wa’yan ƙasar Shekem wannan, sai suka goyi bayan Abimelek, gama sun ce, “Shi ɗan’uwanmu ne.”
A manu e thangroinaw ni Shekhem kho e taminaw pueng be ka thai lah a dei pouh. Hahoi teh Abimelek hnukkâbang hane a lung koung a tho awh, bangkongtetpawiteh, ama teh maimae hmaunawngha doeh ati awh.
4 Suka ba shi shekel saba’in na azurfa daga haikalin Ba’al-Berit, Abimelek kuwa ya yi amfani da shi ya yi hayar’yan tauri waɗanda suka zama masu binsa.
Hahoi Baalberith bawkim hoi tangka 70 touh a poe. Hote tangka hoi Abimelek ni lunglenpansa lah kaawmnaw a coun teh, ahnimouh ni ama hnuk a kâbang awh.
5 Sai ya tafi gidan mahaifinsa a Ofra kuma a dutse guda ya kashe’yan’uwansa,’ya’yan Yerub-Ba’al. Amma Yotam, autan ɗan Yerub-Ba’al ya tsira ta wurin ɓuya.
Ophrah kho a na pa im vah a cei teh, Jerubbaal capa a hmaunawnghanaw 70 touh talung buet touh van koung a thei. Hateiteh, Jerubbaal capa a cahnoung Jotham teh a kâhro teh a hring.
6 Sa’an nan duka’yan ƙasar Shekem da Bet Millo suka taru kusa da babban itacen wajen ginshiƙi a Shekem don a naɗa Abimelek sarki.
Hahoi Shekhemnaw pueng hoiyah, Bethmillo taminaw pueng a kamkhueng awh teh, Abimelek teh Shekhem kho talung a ungnae kung koe kathen kung koevah siangpahrang lah a sak awh.
7 Sa’ad da aka gaya wa Yotam wannan, sai ya hau Dutsen Gerizim ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Ku saurare ni,’yan ƙasar Shekem, don Allah yă saurare ku.
Hote kong Jotham ni a thai torei teh, Gerizim mon a cei teh, monsom a kangdue teh a lawk hoi tha hoi a hramkhai e teh, Oe Shekhemnaw voi Cathut ni nangmae lawk a tarawi thai nahan kaie ka lawk hah thai awh haw.
8 Wata rana itatuwa suka fita don su naɗa wa kansu sarki. Suka ce wa itacen zaitun, ‘Ka zama sarkinmu.’
Thingkungnaw ni siangpahrang lah satui awi hanelah a cei awh teh olive thing hanelah, nang ni kaimouh na uk loe atipouh awh.
9 “Amma itacen zaitun ya ce, ‘In bar mai nawa, wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Hatei, olive thing ni ahnimouh koe, Cathut hoi tami barinae ka satui heh poutsak vaiteh, thingkung nangmouh koe maw kai ka kap han toung telah atipouh.
10 “Biye da wannan, sai itatuwan suka ce wa itacen ɓaure, ‘Zo ka zama sarkinmu.’
Hahoi thingkungnaw ni thaibunglung koevah, nang ni kaimouh na uk leih, atipouh.
11 “Amma itacen ɓauren ya ce, ‘In bar kyawawan’ya’yana da zaƙinsu, in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Hatei, thaibunglung ni ahnimouh koevah, ka radipnae hoi a pâw ka thawnnae poutsak vaiteh, thingkungnaw koe maw ka kap han toung, telah atipouh
12 “Sa’an nan itatuwan suka ce wa kuringar inabi, ‘Ki zo ki zama sarkinmu.’
Hahoi thingkungnaw ni Misurkung koevah, nang ni na uk awh hottelah atipouh.
13 “Amma kuringar ta ce, ‘In bar ruwan inabina, wanda yake faranta zuciyar alloli da mutane, in zo in yi fama da itatuwa?’
Misurkung ni ahnimouh koe Cathut hoi tami a lungkahawi sak e ka tui ka hang heh poutsak vaiteh, thingkungnaw koe maw ka kap han toung telah atipouh.
14 “A ƙarshe sai dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo ka zama sarkinmu.’
Hahoi thingnaw pueng ni pâkhing nang kaimouh na uk leih atipouh.
15 “Itacen ƙaya ya ce wa itatuwan, ‘In da gaske ne kuke so ku naɗa ni sarkinku, ku zo ku sha inuwana; in ba haka ba, bari wuta ta fito daga itacen ƙaya ta cinye itacen al’ul na Lebanon!’
Pâkhing ni thing koevah, na siangpahrang hanlah satui na awi katang pawiteh, tho awh haw ka tâhlip dawkvah kângue awh. Hatei, satui koe na awi awh hoehpawiteh pâkhing dawk hoi hmai tâcawt vaiteh, Lebanon mon dawk kaawm e Sidar thing koung kang naseh atipouh.
16 “To, da a ce kun yi abin bangirma da aniya mai kyau sa’ad da kuka naɗa Abimelek sarki, da kun nuna wa Yerub-Ba’al da iyalinsa ladabi, da kuma kun yi masa abin da ya cancanci shi,
Atuteh nangmouh ni Abimelek teh siangpahrang lah na sak awh dawkvah, a lawkkamnae kalancalah a caksak teh Jerubbaal hoi ahnie miphunnaw hah kahawicalah a khet teh, coe hane kamcu e ahni dawk na sak awh toung maw. Lungma hane kâkilah na sak pouh boum teh,
17 a yi tunani cewa mahaifina ya yi yaƙi saboda ku, ya yi kasai da ransa don yă cece ku daga hannun Midiyawa
kaie apa ni ahnimouh hanlah ransa a thaw teh a hringnae a kâhmoun khai hoi nangmanaw teh Midiannaw e kut dawk hoi na rungngang awh.
18 (amma ga shi yau kun tayar wa iyalin mahaifina, kuka kashe’ya’yansa saba’in a dutse guda, kuka kuma naɗa Abimelek, ɗan baiwa, sarki a kan’yan ƙasar Shekem domin shi ɗan’uwanku ne)
Nangmanaw ni apa imthungkhu dawk ransa na thaw awh teh, a capa 70 touh talung buet touh van koung na thei awh teh, na hmaunawngha lah kaawm e a sannu capa Abimelek hah Shekhemnaw hane siangpahrang lah na sak awh.
19 in har kun aikata wannan cikin bangirma da kuma aminci wajen Yerub-Ba’al da iyalinsa a yau, bari Abimelek yă zama farin cikinku, ku kuma nasa!
Atuteh nangmanaw ni Jerubbaal hoi a miphunnaw koe Atangcalah lawk na kam awh boum teh Abimelek koevah na lunghawi awh. Ama hai nangmouh koevah a lunghawi naseh.
20 Amma in ba haka ba, bari wuta ta fito daga Abimelek ya cinye ku,’yan ƙasar Shekem da Bet Millo, bari wuta kuma daga wurinku’yan ƙasar Shekem da Bet Millo ta cinye Abimelek!”
Telah hoehpawiteh, Abimelek koehoi hmaisaan tâcawt naseh. Shekhemnaw hoi Bethmillo taminaw hah koung kang naseh. Hahoi Shekhem hoi Bethmillo koehoi hmai tâcawt naseh, Abimelek hah kang naseh telah a ti.
21 Sa’an nan Yotam ya gudu, ya tsere zuwa Beyer ya zauna a can gama yana tsoron ɗan’uwansa Abimelek.
Jotham teh karanglah a yawng, a hmau Abimelek a taki kecu dawkvah, Beer kho a cei teh hawvah ao.
22 Bayan Abimelek ya yi shekara uku yana mulki a Isra’ila,
Abimelek ni Isarelnaw kum thum touh a uk hnukkhu hoi,
23 sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
Cathut ni Abimelek hoi Shekhemnaw e rahak vah ka mathout e muitha hah a tha pouh teh, Shekhem kho e taminaw ni Abimelek e lawkkam e a raphoe awh.
24 Allah ya yi haka saboda kisan’ya’ya saba’in na Yerub-Ba’al, don a ɗauki fansar jininsu a kan Abimelek ɗan’uwansu da kuma’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka taimake shi kisan’yan’uwansa.
Hot teh Jerubbaal capa 70 touh tak dawk kahawihoeh lahoi a sak kecu dawkvah, amamae tak dawk moipathung hane a pha thai nahan hoi, kathetkung Abimelek tak dawk hai a hmaunawnghanaw thei sak hanlah kampangkhaie Shekhem a lungkahanaw koevah a thi phu a um nahanelah doeh.
25 Cikin hamayya da shi waɗannan’yan ƙasar Shekem suka sa mutane a kan tuddai don su yi kwanton ɓauna a kan su yi fashi ga duk wanda ya wuce a can, wannan fa ya kai kunnen Abimelek.
Shekhemnaw niyah Abimelek teh lawp han a ngai awh dawkvah, taminaw monsom a pawp sak awh. Ahnimanaw ni kahlawng ka cet e naw pueng hnopainaw a lawp awh teh a la pouh awh. Hote kamthang hah Abimelek ni a thai.
26 To, Ga’al ɗan Ebed ya tafi tare da’yan’uwansa zuwa Shekem,’yan ƙasarta kuwa suka dogara da shi.
Ebed capa Gaal ni amae hmaunaw hoi cungtalah Shekhem kho a kâen awh teh, Shekhemnaw ni a kângue awh.
27 Bayan sun tafi gonaki suka tattara inabi suka matse su, sai suka yi biki a haikalin allahnsu. Yayinda suke ci da sha, sai suka la’anci Abimelek.
Takha dawk e misurpaw naw a khi awh teh a phunep sak awh. Hahoi amamae cathut im dawk a cei awh teh, Abimelek teh thoe a bo awh.
28 Sa’an nan Ga’al ɗan Ebed ya ce, “Wane ne Abimelek, kuma wane ne Shekem, da za mu bauta masa? Shi ba ɗan Yerub-Ba’al ba ne, kuma ba Zebul ne mataimakinsa ba? Ku bauta wa mutanen Hamor, mahaifin Shekem! Me ya sa za mu bauta wa Abimelek?
Hahoi Ebed e capa Gaal ni Abimelek teh apimaw, Shekhem teh apimaw, a thaw khuet tawk pouh han vaw. Jerubbaal capa nahoehmaw. Zebul heh a bawi nahoehmaw. Shekhem na pa Hamornaw e thaw hah tawk pouh naseh. Bangkongmaw ahnimae thaw khuet tawk pouh han vaw.
29 Da a ce waɗannan mutane suna a ƙarƙashina mana! Da zan hamɓarar da shi. In ce wa Abimelek, ‘Ka tara dukan mayaƙanka!’”
Kâtawnnae rahim vah hete taminaw ni ao to duengvah, Abimelek teh ka takhoe han telah ati. Hahoi Abimelek koevah na ransanaw kârakueng nateh kamthaw awh atipouh.
30 Sa’ad da Zebul gwamnar birnin ya ji abin da Ga’al ɗan Ebed ya ce, sai ya fusata.
Ebed e capa Gaal ni a dei e lawk khobawi Zebul ni a thai toteh, a lung thouk a khuek.
31 Asirce sai ya aiki manzanni wajen Abimelek, yana cewa, “Ga’al ɗan Ebed da’yan’uwansa sun zo Shekem suna kuma zuga birnin sun tayar maka.
Hat torei teh, arulahoi Abimelek koevah patounenaw a patoun awh teh khenhaw! Ebed capa Gaal hoi a hmaunaw Shekhem vah a tho awh teh, khenhaw! nang nama na taran hanelah hoiyah khocanaw a tacuek awh.
32 To, in dare ya yi, sai ka zo da mutanenka ku yi kwanto a filaye.
Hatdawkvah, atu na taminaw hoi karum lah kamthaw nateh, law hoi nangmouh ni pawm awh lawih.
33 Kashegari da safe, sai ku tashi ku fāɗa wa birnin. Sa’ad da Ga’al da mutanensa suka faɗa maka, sai ka yi abin da ka iya yi da su.”
Hahoi teh hettelah han. Amom kanîtho tahma kho hah tuk awh lawih. Khenhaw! ama hoi a taminaw ni na tuk awh torei teh, nangmouh ni atueng kahawi na hmu awh e lahoi yah tuk awh lawih atipouh.
34 Saboda haka Abimelek da dukan mutanensa suka tashi da dare suka ɓuya kusa da Shekem a ƙungiyoyi huɗu.
Hot patetlah, Abimelek hoi a taminaw teh, karum vah a thaw awh teh, phu pali touh lah a kâkapek awh teh, Shekhem kho king a kalup awh.
35 To, Ga’al ɗan Ebed ya riga ya fita waje yana tsaye a ƙofar birni daidai Abimelek da mayaƙansa suka fito daga inda suka ɓuya.
Ebed e capa Gaal teh a tâco teh, kho thung kâennae longkha koe a kangdue. Hahoi Abimelek ni a taminaw hoi pawpnae hmuen koehoi a tâco awh
36 Sa’ad da Ga’al ya gan su, sai ya ce wa Zebul, “Duba, ga mutane suna gangarowa daga kan duwatsu!” Zebul ya ce, “Kana ɗaukan inuwan duwatsu kana ce mutane.”
Gaal ni taminaw a hmu toteh, Zebul koevah khenhaw! mon dawk hoiyah taminaw a tho awh telah atipouh. Zebul ni teh mon a tâhlip vaiyaw tamihu patetlah na hmu payon awh atipouh.
37 Amma Ga’al ya sāke magana ya ce, “Duba, mutane suna gangarowa daga tsakiyar filaye, kuma wata ƙungiya tana zuwa daga wajen itacen masu duba.”
Gaal ni khenhaw, mon lahoi a kumcathuk e tami tangawn teh Meonenim kathen kung koe lahoi ka tho e naw doeh telah bout atipouh.
38 Sa’an nan Zebul ya ce masa, “Ina bakin da ka yi ɗin, kai da ka ce, ‘Wane ne Abimelek da za mu bauta masa.’ Ba mutanen ne ka yi musu ba’a ba? Fita, ka yaƙe su mana!”
Zebul ni ahni koevah, Abimelek teh apimaw, a thaw khuet tawk pouh han vaw telah ati e na lawk hah nâmaw yo na thak. Hetnaw heh hroung na hnephnap e naw nahoehmaw. Tâcawt sin nateh tuk kanouk khe atipouh.
39 Saboda haka Ga’al ya fito da’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
Hahoi teh Gaal ni Shekhemnaw hah a hrawi teh, Abimelek hah a tuk awh.
40 Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
Abimelek ni a pâlei awh teh Gaal teh a yawng. Kho thung kâennae longkha koe totouh tami moikapap hmâtan hoi a kamlei awh teh a due awh.
41 Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da’yan’uwansa daga Shekem.
Hathnukkhu hoi Abimelek teh Arumah khopui dawk ao teh, Zebul ni Gaal hoi a hmaunawnghanaw hah Shekhem kho o thai hoeh nahanlah hoi a pâlei awh.
42 Kashegari mutanen Shekem suka tafi gonaki, aka kuwa gaya wa Abimelek.
Atangtho e hnin dawkvah, taminaw pueng teh kho alawilah a tâco han tie hah, Abimelek ni a thai toteh,
43 Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.
a taminaw phu thum touh lah a kapek teh, kahrawng lahoi a pawp sak awh. Hahoi bout a khet torei teh, taminaw pueng kho thung hoi a tâco awh teh, ahnimanaw hah a tuk awh.
44 Abimelek da ƙungiyoyin da suke tare da shi suka yi maza suka yi tsaya a ƙofar birnin. Sa’an nan ƙungiyoyi biyu suka ruga suka fāɗa wa waɗanda suke a gonaki suka karkashe su.
Abimelek ni amae a tami phu touh hoi kho longkha koe a yawng sin teh, rek a ngang awh. Alouke phu hni touh ni teh kahrawng lae kaawmnaw hah a yawng sin teh a thei awh.
45 Dukan yinin, Abimelek ya matsa yaƙi da birnin sai da ya cinye ta ya kuma kashe mutanenta. Sa’an nan ya hallaka birnin ya barbaza gishiri a kanta.
Abimelek ni hote hnin dawk teh, hote khopui hah kanîruirui a tuk. Khopui hah a lawp awh teh, khocanaw teh he a thei awh. Khopui hai he a raphoe awh hnukkhu palawi mak a phuen awh.
46 Da jin haka, sai’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.
Shekhem imrasang dawk kaawmnaw ni hote kamthang a thai awh toteh, Elberith im doeh ka cak ati awh teh, haw e rapanim thung a yawng awh.
47 Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,
Hahoi Shekhem e imrasang thung kaawm e naw pueng teh king a kamkhueng awh toe tie Abimelek ni a thai navah,
48 sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”
Abimelek hai ama koe kaawm e naw pueng hoi Zalmon mon dawk a luen awh teh Abimelek ni cakâ a sin. Thingkang a bouk teh a sin teh a taminaw koevah, ka sak e hah na hmu awh e patetlah nangmouh ni hai karanglah sak awh, atipouh.
49 Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.
Hahoi teh, taminaw pueng ni thingkang bouk e a sin awh teh Abimelek hnuk a kâbang awh. Shekhem kalupnae rapanim hmai tuet a sawi pouh awh. Hottelah, Shekhem imrasang thung kaawm e napui tongpa 1,000 touh hmeng a due awh.
50 Biye da wannan Abimelek ya tafi Tebez, ya kewaye ta ya kuma cinye ta da yaƙi.
Hahoi Abimelek teh Thebez vah a cei. Thebez a tuk teh a tâ.
51 A cikin birnin, akwai wata hasumiya mai ƙarfi, inda dukan maza da mata, dukan mutanen birnin, suka ɓuya. Suka kulle kansu, suka kuma hau rufin hasumiyar.
Hahoi teh khopui dawk kacakpounge imrasang buet touh ao. Kho thung e napui tongpa pueng hote rapan thung koung a yawng awh. Tho king a taren awh teh, hote imrasang van a luen awh.
52 Abimelek ya je wajen hasumiya ya kuma auka mata. Amma da ya yi kusa da ƙofar hasumiyar don yă cinna mata wuta,
Abimelek ni imrasang tuk hanelah rek a hnai teh, takhang koe rek a hnai teh hmai ka sawi han toe ati navah,
53 sai wata mata ta saki ɗan dutsen niƙa a kan Abimelek ta fasa ƙoƙon kansa.
Napui buet touh ni cakang phawmnae sum avan e talung hoi Abimelek e lû dawk a dei pouh teh a lû rak a kâbawng.
54 Da sauri ya kira mai riƙon masa makami ya ce, “Zaro takobinka ka kashe ni, don kada a ce ‘Mace ce ta kashe shi.’” Saboda haka bawansa ya soke shi, ya mutu.
Ama e senehmaica ka sin e tami hah karanglah a kaw teh, napui ni Abimelek a thei tie lah ao hoeh nahan, nama e tahloi lat nateh kai hah na thun leih atipouh. A san ni a thut teh a due.
55 Sa’ad da Isra’ilawa suka ga Abimelek ya mutu, sai suka tafi gida.
Abimelek a due toe tie Isarelnaw ni a thai awh toteh, taminaw pueng amamouh onae hmuen koe lengkaleng a ban awh.
56 Ta haka Allah ya sāka muguntar da Abimelek da ya yi wa mahaifinsa ta wurin kisan’yan’uwansa saba’in.
Hot patetlah Abimelek ni hmaunawngha 70 touh a thei e hoi a na pa koe a sak e kathoute hah Cathut ni ama koe moi a pathung.
57 Allah kuma ya sa muguntar mutanen Shekem suka koma kansu. La’anar Yotam ɗan Yerub-Ba’al kuma ta kama su.
Shekhem khonaw ni a sak e kathout hno pueng teh Cathut ni amamae lû dawk koung a pha sak. Jerubbaal capa Jotham ni thoebonae hai amamouh koe a pha.

< Mahukunta 9 >