< Mahukunta 10 >
1 Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
A MAHOPE iho o Abimeleka, ku mai o Tola, ke keiki a Pua, ke keiki a Dodo, he kanaka no ka Isakara, nana i hoola i ka Iseraela. A noho no ia ma Samira, ma ka mauna o Eperaima.
2 Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
Nana i hooponopono i ka Iseraela, he iwakaluakumamakolu makahiki, a make ia, kanuia iho la ia ma Samira.
3 Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
Mahope iho ona, ku mai o Iaira, he kanaka no Gileada, nana i hooponopono i ka Iseraela, he iwakaluakumamalua makahiki.
4 Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
He kanakolu ana mau keikikane, a holo lakou maluna o na hoki keiki, he kanakolu; he kanakolu ko lakou poe kulanakauhale, i kapaia Havote-iaira, a hiki mai i neia la; aia no ma ka aina o Gileada.
5 Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
Make iho la o Iaira, a kanuia iho la ma Kamona.
6 Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
Hana hewa hou aku la na mamo a Iseraela, imua o Iehova, a malama aku la i na Baala, a me na Asetarota, a me na'kua o Suria, a me na'kua o Sidona, a me na'kua o Moaba, a me na'kua o na mamo a Amora, a me na'kua o ko Pilisetia, a haalele ia Iehova, aole i malama ia ia.
7 sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
Wela iho la ka huhu o Iehova i ka Iseraela, a hoolilo aku la ia lakou i ka lima o ko Pilisetia, a i ka lima o na mamo a Amona.
8 waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
Ia kau, hoino mai la lakou, a hookaumaha loa i na mamo a Iseraela, he umikumamawalu makahiki, i na mamo a pau a Iseraela, ma ia aoao o Ioredane, ma ka aina o ka Amora, oia hoi ma Gileada.
9 Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
Hele ae no hoi na mamo a Amona i kela aoao o Ioredane, a kaua ae la i ka Iuda, a i ka Beniamina, a i ko ka hale a Eperaima; no ia mea, kaumaha loa ka Iseraela.
10 Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
Hea aku la na mamo a Iseraela ia Iehova, i aku la, Ua hana hewa makou ia oe, no ka mea, ua haalele makou i ko makou Akua, a ua malama i na Baala.
11 Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
I mai la o Iehova i na mamo a Iseraela, Aole anei na'u oukou i hoopakele, mai ko Aigupita mai? a mai ka Amora mai, a mai na mamo a Amona mai, a mai ko Pilisetia mai?
12 Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
Hookaumaha mai no hoi o ko Zidona ia oukou, a me ka Ameleka, a me ka Maona, a hea mai oukou ia'u, a hoola mai au ia oukou; mai ko lakou lima mai.
13 Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
Aka, ua haalele oukou ia'u, a ua malama i na'kua e; nolaila, aole au e hoola hou ia oukou.
14 Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
E hele oukou, e hea aku i na'kua a oukou i koho ai; na lakou e hoola mai ia oukou, i ka manawa o ko oukou kaumaha.
15 Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
I aku la na mamo o Iseraela ia Iehova, Ua hana hewa makou, o ka mea i pono i kou mau maka, pela oe e hana mai ai ia makou. Ke noi aku nei makou ia oe, e hoola mai ia makou i keia la wale no.
16 Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
Kiola aku la lakou i na'kua e, mai o lakou aku, a malama iho la ia Iehova; a menemene iho la kona uhane, no ke kaumaha nui o ka Iseraela.
17 Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
Akoakoa mai la na mamo a Amona, a hoomoana iho la ma Gileada; a akoakoa mai la na mamo a Iseraela, a hoomoana iho la ma Mizepa.
18 Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”
I ae la na kanaka, ka poe luna o Gileada hoi, kekahi i kekahi, Owai ke kanaka e hoomaka i ke kaua aku i na mamo a Amona? E lilo ia i luna maluna o na kanaka a pau o Gileada.