< Yoshuwa 17 >

1 Wannan shi ne gādon da aka ba wa kabilar Manasse, a matsayin ɗan farin Yusuf. Manasse yana da ɗan farin mai suna Makir. Makir shi ne mahaifin mutanen Gileyad, aka ba shi Gileyad da Bashan gama Makiriyawa jarumai ne ƙwarai.
Et le sort adjugea son lot à la tribu de Manassé (qui était le premier-né de Joseph), à Machir, premier-né de Manassé, maître du Galaad; car c'était un guerrier; il obtint donc le Galaad et le Basan.
2 Aka kuma raba wa sauran mutanen kabilar Manasse rabon gādonsu bisa ga iyalansu, wato, Abiyezer, Helek, Asriyel, Shekem, Hefer da Shemida. Waɗannan su ne’ya’yan Manasse, maza, ɗan Yusuf bisa ga iyalansu.
Et les autres fils de Manassé eurent aussi leur lot en raison de leurs familles, les fils de Abiézer, et les fils de Hélek, et les fils de Asriel, et les fils de Séchem, et les fils de Hépher, et les fils de Semida; tels sont les fils de Manassé, fils de Joseph, les descendants mâles selon leurs familles.
3 Zelofehad kuwa ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse ba shi da’ya’ya maza, sai dai mata. Ga sunayensu, Mala, Nowa, Hogla, Milka da Tirza.
Or Tselophehad, fils de Hépher, fils de Galaad, fils de Machir, fils de Manassé, n'avait point de fils, mais seulement des filles; et voici les noms de ses filles: Mahéla et Noa, Hogla, Milka et Thirtsa;
4 Suka je wurin Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun, da kuma shugabannin, suka ce musu, “Ubangiji ya umarci Musa cewa yă ba mu gādonmu tare da’yan’uwanmu maza.” Saboda haka Yoshuwa ya ba su gādo tare da’yan’uwan mahaifinsu maza bisa ga umarnin Ubangiji.
et elles se présentèrent au Prêtre Eléazar, et à Josué, fils de Nun, et aux Princes, en disant: L'Éternel a commandé à Moïse de nous donner un lot parmi nos frères. Et sur l'ordre de l'Éternel il leur donna un lot parmi les frères de leur père.
5 Dalilin ke nan Manasse ya sami kashi goma ban da ƙasar Gileyad da Bashan a gabashin Urdun,
Et il échut à Manassé dix portions outre la contrée du Galaad et du Basan, qui est au delà du Jourdain.
6 domin’ya’ya mata na kabilar Manasse sun sami gādo tare da’ya’ya maza. Aka ba wa sauran mutanen kabilar Manasse ƙasar Gileyad.
Car les filles de Manassé obtinrent un lot parmi ses fils, et le pays de Galaad échut aux fils de Manassé de l'autre branche.
7 Iyakar ƙasar Manasse ta tashi daga Asher zuwa Mikmetat a gabashin Shekem. Iyakar kuma ta miƙe har zuwa kudu wadda ta ƙunshi mutanen da suke zaune a En Taffuwa.
Et la frontière de Manassé allait de Asser à Michmethath située à l'est de Sichem; et elle courait vers le sud jusqu'aux habitants de Ein-Thappuah.
8 (Manasse ne yake da ƙasar Taffuwa, amma garin Taffuwa kansa, a kan iyakar Manasse ta mutanen Efraim ce.)
Manassé eut la région de Thappuah, et les fils d'Ephraïm, Thappuah à la frontière de Manassé.
9 Sa’an nan iyakar ta ci gaba ta yi kudu zuwa Rafin Kana. Akwai garuruwan da suke kudancin rafin, waɗanda suke Efraim, ko da yake suna cikin yankin Manasse. Iyakar Manasse ta miƙe zuwa arewa ta bi gefen rafin ta kuma ƙarasa a Bahar Rum.
Et la frontière descendait à Nahal-Kana (rivière des joncs) au midi de la rivière. Ces villes échues à Ephraïm étaient enclavées entre celles de Manassé. Et la frontière de Manassé était au nord de la rivière et aboutissait à la mer.
10 Ƙasar a wajen kudu ta Efraim ce, ta wajen arewa kuma ta Manasse ce. Bahar Rum ita ce iyakarsu. Asher yana wajen arewa, Issakar kuma a wajen gabas.
Le côté du midi fut à Ephraïm, et le côté du nord à Manassé, et la mer en était la limite. Et au nord ils confinaient à Asser, et du côté de l'orient à Issaschar.
11 A yanki tsakanin Issakar da Asher, Manasse yana da waɗannan wurare, Bet-Sheyan, Ibileyam da ƙauyukanta, da mazaunan Dor da ƙauyukanta, da mazaunan En Dor da ƙauyukanta, da mazaunan Ta’anak da ƙauyukanta, da mazaunan Megiddo da ƙauyukanta (Na uku cikin jerin shi ne Nafot).
Et Manassé eut des enclaves dans Issaschar, et dans Asser Beth-Séan et ses annexes, et Jibleam et ses annexes ainsi que les habitants de Dor et ses annexes, et les habitants de Ein-Dor et ses annexes, et les habitants de Thaanach et ses annexes et les habitants de Megiddo et ses annexes, triple district.
12 Duk da haka mutanen Manasse ba su iya mallakar garuruwan nan ba, domin Kan’aniyawa sun nace da zama a wannan yanki.
Et les fils de Manassé ne purent faire la conquête de ces villes et les Cananéens résolurent de demeurer dans cette contrée.
13 Da Isra’ilawa suka yi ƙarfi, sai suka sa Kan’aniyawa suka zama masu yin musu aiki, amma ba su iya korarsu duka ba.
Et lorsque les enfants d'Israël eurent la force, ils rendirent les Cananéens corvéables, mais sans en venir à les expulser.
14 Mutanen Yusuf kuwa suka ce wa Yoshuwa, “Me ya sa ka ba mu rabon gādo ɗaya kawai? Ga shi muna da yawa kuma Ubangiji ya albarkace mu sosai.”
Et les fils de Joseph s'adressèrent à Josué en ces termes: Pourquoi ne nous mets-tu en possession que d'un lot, que d'une portion, tandis que nous formons un peuple nombreux ensuite de ce que l'Éternel nous a bénis jusqu'ici?
15 Yoshuwa ya ce musu, “In kuna da yawa sosai, in kuma ƙasar kan tudu ta Efraim ba ta ishe ku ba, sai ku je cikin jeji, ku nema wa kanku ƙasa a ƙasar Ferizziyawa da Refahiyawa.”
Et Josué leur dit: Si vous êtes un peuple nombreux, avancez-vous dans la forêt, et faites-vous-y un défrichement dans le pays des Périzzites et des Rephaïms, puisque vous êtes à l'étroit dans la montagne d'Ephraïm!
16 Mutanen Yusuf suka amsa suka ce, “Ƙasar kan tudu ba ta ishe mu ba, ga kuma Kan’aniyawan da suke zama a filin, da waɗanda suke Bet-Sheyan da ƙauyukanta, da waɗanda suke Kwarin Yezireyel, duk suna da keken yaƙin ƙarfe.”
Et les fils de Joseph dirent: La montagne est inaccessible pour nous, et il y a des chars ferrés chez tous les Cananéens qui habitent la région de la vallée, chez ceux qui sont dans Béth-Sean et ses annexes, et chez ceux qui sont dans la vallée de Jizréel.
17 Amma Yoshuwa ya ce wa mutanen Yusuf, wa Efraim da Manasse, “Kuna da yawa, kuna kuma da ƙarfi sosai. Ba wuri ɗaya kaɗai za ku samu gādo ba,
Et Josué dit à la maison de Joseph, à Ephraïm et à Manassé: Vous êtes un peuple nombreux et votre force est grande; vous n'aurez pas un simple lot,
18 amma har da ƙasar kan tudu ma, ko da yake jeji ne, ku je ku gyara shi, duk yă zama naku. Ko da yake Kan’aniyawa suna da kekunan yaƙi na ƙarfe, suna kuma da ƙarfi, duk da haka za ku kore su.”
mais la montagne sera à vous; puisque c'est une forêt, défrichez-la, et ses issues seront à vous. Car vous expulserez les Cananéens, parce qu'ils ont des chars ferrés, parce qu'ils sont puissants.

< Yoshuwa 17 >