< Yohanna 8 >

1 Amma Yesu ya tafi Dutsen Zaitun.
O Yesu abhalile hwigamba lye Mzeituni.
2 Da sassafe ya sāke bayyana a filin haikali, inda dukan mutane suka taru kewaye da shi, sai ya zauna don yă koya musu.
Khasha shampwiti ahenza nantele hushibhanza, na abhantu bhonti bhabhalila; ahakhala bhasambeleyezye.
3 Sai malaman dokoki da Farisiyawa suka kawo wata macen da aka kama a zina. Suka sa ta tsaya a gaban taron
Abhandishi na Mafarisayo bhaletela oshe wa khetwe humbombo yehuni. Bhabheha pahati.
4 suka kuma ce wa Yesu, “Malam, an kama wannan mace tana zina.
Epo nkabhabhalila oYesu, “Mwalimu, oshe ono akhetwe mu huni, mumbombo lyoli.
5 A cikin Doka Musa ya umarce mu, mu jajjefe irin waɗannan mata. To, me ka ce?”
Esalezi, endajizyo, zya Musa atilajizizye awapole na mawe abhantu nanshi ebho, oyigabhole hwego?
6 Sun yi wannan tambaya ce don su sa masa tarko, don su sami hanyar zarge shi. Amma Yesu ya sunkuya ya fara rubutu a ƙasa da yatsarsa.
Bhanyanjile ega ahutejesezye aje nkabhabhe ne nongwa ya hutake, ila oYesu au ndeme mpansi ahaandiiha mwinkondi hwa dole hakwe.
7 Da suka ci gaba da yin masa tambayoyi, sai ya miƙe tsaye ya ce musu, “In da wani a cikinku da ba shi da zunubi, sai yă fara jifanta da dutse.”
Na bhahendeleye ahubhozye, ahemeleye na bhabhozye, “Omwene wasali nembibhi mhati yenyu, abhe wahwande ahupole amawe.”
8 Sai ya sāke sunkuyawa ya kuma yi rubutu a ƙasa.
Waundama nantele pansi, wadola mwinkondi hushidole shakwe.
9 Da jin haka, waɗanda suka ji sai suka fara tashi daga wurin ɗaya-ɗaya, tun daga babbansu har ya zuwa ƙaraminsu, sai da aka bar Yesu kaɗai, tare da macen tsaye a wurin.
Nabhahonvwa ego, bhasogoye omo baada ya wamwabho ahwande waliigogolo hata. Owamalishile wabho mwene, paamo no she waali pahati yabho.
10 Sai Yesu ya miƙe tsaye ya tambaye ta ya ce, “Mace, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?”
O Yesu ahemeleye na nahubhozye wee shee wewe, bhabhatakile bhali hwii? Nomo ata weka walonjile?”
11 Ta ce, “Ba kowa, ranka yă daɗe.” Sai Yesu ya ce, “Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi.”
Wagaa, “Nomo ata weka Gosi.” O Yesu waaga, “Hata nene sihulonga. Bhalaga hwi dala lyaho; ahwande esalezi na hwendelele oganje abhombe embibhi nantele.”
12 Sa’ad da Yesu ya sāke magana da mutanen, sai ya ce, “Ni ne hasken duniya. Duk wanda ya bi ni ba zai yi tafiya cikin duhu ba, sai dai yă sami hasken rayuwa.”
Nantele oYesu ayanga na bhantu waga, “Ane endi lukhozyo lyensi; omwene wanzandondolele saganzajende munkisi ila anzabhe nolukhozyo lwe womi.”
13 Sai Farisiyawa suka tambaye shi suka ce, “Ga kai dai, kana yi wa kanka shaida, shaidarka kuwa ba tabbatacciya ba ce.”
Amafarisayo bhabhozye, “Ohwihakikisya wewe; oluhakikisyo lwaho see lwe yooli.”
14 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ko na shaidi kaina, ai, shaidata tabbatacciya ce, gama na san inda na fito da kuma inda za ni. Amma ku ba ku san inda na fito ko inda za ni ba.
O Yesu ayanga ahaga, “Hata nkashe ehwihakikisya neen oluhakikisyo lwane, lwe yooli. Emenye hwe nfumile na hwe mbala, ila amwe semumenye hwe nfumile wala hwembala.
15 Kuna shari’a bisa ga ma’aunin mutane; ni kuwa ba na yin wa kowa shari’a.
Amwe mulonga shibele; ane sehulonga wawonti.
16 Amma ko da zan yi shari’a, shari’ata daidai ce, don ba ni kaɗai ba ne. Ina tare da Uba da ya aiko ni.
Ane hata nkashe elonje, endonga yane ye lyoli afuatanaje sendi nemwene, endi paamo no daada wantumile.
17 A cikin Dokarku a rubuce yake cewa shaidar mutum biyu tabbatacciya ce.
Ena, hundajizyo zyenyu iyandihwe aje oluhakikisyo lwa bhantu bhabhelilwe lyoli.
18 Ni ne nake shaidar kaina, Uba da ya aiko ni kuma yana shaidata.”
Ane ne hwihakikisye, no Daada wantumile ahakikisya.”
19 Suka tambaye shi suka ce, “Ina Uban nan naka?” Sai Yesu ya ce, “Ba ku san ni ko Ubana ba. Da kun san ni, da za ku san Ubana ma.”
Bhabhozya, “Odaada waho ali hwii?” O Yesu ahaaga, “ane semumenye hata Odaada wane semumenye, mgali aje mumenye ane handa mmenye Odaada wane wope.”
20 Ya faɗi waɗannan kalmomi ne yayinda yake koyarwa a filin haikali, kusa da inda ake ajiye baye-baye. Duk da haka ba wanda ya kama shi, domin lokacinsa bai yi ba tukuna.
Ayanjile enongwa ezi alipepe no lubhutilo nali asambelezya mshibhanza, na ali nomo ata weka wakhete afuatanaje esaa yakwe yaali seele afishe.
21 Har wa yau Yesu ya sāke ce musu, “Zan tafi, za ku kuwa neme ni, za ku kuma mutu cikin zunubinku. Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba.”
Eshi abhabhozya nantele, “Nahwisogolela mwainanza na mwaifwela mumbibhi zyenyu. Hula hwe mbala semuwezizye ahwenze.”
22 Wannan ya sa Yahudawa suka yi tambaya suka ce, “Zai kashe kansa ne? Shi ya sa yake cewa, ‘Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba’?”
Abhayahudi bhajile, “Obhahwibude humwene, omwene wayanjile, 'hula hwe mbala semuwezezye ahwenze'?”
23 Amma ya ci gaba da cewa, “Ku daga ƙasa kuke; ni kuwa daga bisa ne. Ku na duniyan nan ne; ni kuwa ba na duniyan nan ba ne.
O Yesu abhabhozye, “Mufuma pansi; ane efuma amwanya. Amwe muli bha munsi omu; ane sendi wa munsi omu.
24 Na gaya muku cewa za ku mutu cikin zunubanku; in ba ku gaskata cewa ni ne wanda na ce nake ba, lalle za ku mutu cikin zunubanku.”
Eshi eshi, nabhabhozezye aje mwaifwa mumbibhi zyenyu. Labuda mweteshele aje ANE NENE, mwaifwa mu mbibhi zyenyu”.
25 Suka ce, “Wane ne kai?” Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne wannan da na sha faɗi muku.
Eshi bhabhozya, “Awe we nanu?” O Yesu wabhabhozya, Gala ganabhabhozezye ahwande huwandilo.
26 Ina da abubuwa masu yawa da zan faɗa game ku in kuma yi muku shari’a. Amma wanda ya aiko ni mai aminci ne, abin da kuma na ji daga gare shi, shi nake gaya wa duniya.”
Endi ne nongwa nyinji ezya yanje nalonje ahusu amwe. Hata sheshi, omwene wantumile we lyoli ne nongwa zyamwonvwezye afume hwa mwene, enongwa ezi nayanga hwa bha Munsi.”
27 Ba su gane cewa yana yin musu magana game da Ubansa ba ne.
Sebhamwelewe aje ali ayanga nabho ahusu Odaada.
28 Saboda haka Yesu ya ce, “Sa’ad da kuka ɗaga Ɗan Mutum, a sa’an nan ne za ku san cewa ni ne wannan da na ce nake. Ni kuwa ba na yin kome ni kaɗai, sai in dai faɗi abin da Uba ya koya mini.
O Yesu ajile, Namu bhahubhosye amwanya Omwana wa Muntu, nkamwailola aje NENE, naje sebhomba lyalyonti nemwene. Nanshi Odaada shansambelezezye, ayanga enongwa ezi.
29 Wanda kuwa ya aiko ni yana tare da ni; bai bar ni ni kaɗai ba, domin kullum ina aikata abin da ya gamshe shi.”
Omwane wantumile ali pamo nane, na omwene sandeshile nemwene, alenganaje shila muda ebhomba gala gasongwa.”
30 Sa’ad da yake cikin magana, da yawa suka ba da gaskiya gare shi.
O Yesu lwayangaga enongwa ezyo bhinji bhamweteshe.
31 Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, “In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske.
O Yesu ayange hwa Yahudi bhala bhabhamweteshe, “Nkashe mubhakhale mwizu lyane, epo mubhabhe bhanafunzi bhane lyoli,
32 Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă’yantar da ku.”
namwe mubhaimanya elyoli, na elyoli ebhabhabheshe bhaushe.”
33 Sai suka amsa masa suka ce, “Ai, mu zuriyar Ibrahim ne kuma ba mu taɓa bauta wa kowa ba. Yaya za ka ce za a’yantar da mu?”
Bhajile, Ate tili shi kholo sha Ibulahimu na mwaha setiwayile abhebhaboyi bha muntu wawonti; obhayanje bhole aje, “Tibhabhe bhauusu?”
34 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, duk mai yin zunubi bawan zunubi ne.
O Yesu wabhabhozya, “Etesheli, etesheli, embebhozya, wawonti wabhomba embibhi boyi we mbibhi.
35 Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Boyi sakhala pakhayo omuda gwonti; omwana akhala nsiku zyonti. (aiōn g165)
36 Saboda haka in Ɗan ya’yantar da ku, za ku’yantu da gaske.
Eshi eshi, nkashele Omwana aibhabheha bhausu, mwaibha bhausu lyoli.”
37 Na dai san ku zuriyar Ibrahim ne. Duk da haka kuna shiri ku kashe ni, don maganata ba ta da wurin zama a cikinku.
Embamenye aje amwe mlishikholo sha Ibulahimu; muhwanza angoje alengane ni izu lyane selili no khalo mhati yenyu.
38 Ina faɗi muku abin da na gani a wurin Ubana, ku kuwa kuna yin abin da kuka ji daga wurin ubanku.”
Eyanga enongwa zyenzilolile pamo na Daada wane, namwe pia mubhomba enongwa zya mwahonvwezye hwa daada wenyu.”
39 Suka ce, “To, ai, Ibrahim ne mahaifinmu.” Yesu ya ce, “Da ku’ya’yan Ibrahim ne, da za ku aikata abubuwan da Ibrahim ya yi.
Bhayanjile na hubhozye, “Odaada wetu yo Abulahamu.” O Yesu abhabhozya nkashe mungali bhana bha Ibulahimu, handamubhomba embombo zyakwe o Ibulahimu.
40 Ga shi kun ƙudura, sai kun kashe ni, ni mutumin da ya faɗa muku gaskiyar da na ji daga Allah. Ibrahim bai yi irin waɗannan abubuwa ba.
Hata sheshi munanza hungoje, omuntu walenjele elyoli aje ehomvwezye afume hwa Ngolobhe. O Ibulahimu sagabhombile esho.
41 Kuna yin abubuwan da ubanku yake yi ne.” Suka ce, “Mu fa ba shegu ba ne. Uba guda kaɗai da muke da shi, shi ne Allah kansa.”
Mubhomba mbombo ya daada wenyu.” Bhabhozya, “Setapepwe muuhuni, tili Odaada omo, yo Ngolobhe.”
42 Yesu ya ce musu, “Da Allah ne Ubanku, da kun ƙaunace ni, gama daga Allah na fito yanzu kuma ga ni nan. Ban zo saboda kaina ba, amma shi ne ya aiko ni.
O Yesu abhabhozya, “Nkashe Ongolobhe yo Daada wenyu, handa mungene ane, afuatanaje handa mungene ane, afuatanaje enfumile hwa Ngolobhe; wala sehenzele hubeele gwane ila hwa mwene wantumile.
43 Me ya sa ba kwa gane da maganata? Don ba kwa iya jin abin da nake faɗi.
Yenu semgelewa amazu gane? Afuatanaje semuwezizye avumilile agatejezye amazu gane.
44 Ku na ubanku ne, Iblis, kuna kuwa so ku aikata abin da ubanku yake so. Shi mai kisankai ne tun farko. Ba ruwansa da gaskiya, gama gaskiya ba ta cikinsa. Yayinda yake ƙarya, yana yin halinsa ne, gama shi maƙaryaci ne, uban ƙarairayi kuma.
Amwe mli bha Daada wenyu, osetano na mhwanza abhombe oluziliho lya Daada wenyu. Aligoji ahwande huwando na sawezizye ahwemelele mlyoli afuatanaje elyoli nemo mhati yakwe. Nkayanga ilenka, ayanga afume mmwoyo gwakwe afuatanaje wilenka na Odaada wilenka.
45 Amma domin ina faɗin gaskiya, ba kwa gaskata!
Hata sheshi, afuatanaje eyanga zye lyoli, semueteshela.
46 Akwai waninku da zai iya haƙaƙƙewa na taɓa yin zunubi? In kuwa gaskiya na faɗa, me ya sa ba kwa gaskata ni?
Wenu hulimwe wahakikisye aje endine mbibhi? Nkashe eyanga zye lyoli, yenu semuneteshela?
47 Wanda yake na Allah, yakan ji abin da Allah yake faɗi. Abin da ya sa ba kwa jin sa kuwa shi ne don ku ba na Allah ba ne.”
Omwene wali wa Ngolobhe ateje zya amazu ga Ngolobhe; afwatanaje semulibha Ngolobhe.”
48 Yahudawa suka amsa masa suka ce, “Aha, ai, gaskiyarmu da muka ce kai mutumin Samariya ne, kana kuma da aljani.”
Ayahudi wayanjile na hubhozye, setiyanjile yoli aje awe oli Samaria na oli ni pepo?”
49 Yesu ya ce, “Ni ba mai aljani ba ne, ni dai ina girmama Ubana, ku kuwa ba kwa girmama ni.
O Yesu ajile, sendi ni pepo; ila ehumwogopa Odaada wane, amwe semunogopa.
50 Ba na nema wa kaina ɗaukaka, amma akwai wani wanda yake neman mini, shi ne kuma alƙali.
Sehwanza oumwamihwe; waline ali weka wahwanza na lonje.
51 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Etesheli, etesheli, embabhozya, nkashe wawonti ayilikhata izu lyane, sagailola enfwa na mwaha.” (aiōn g165)
52 Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Ayahudi bhabhozya, “Esalaze tamanya aje oli ni pepo. O Abulahamu na kuwaa bhafwiye; oiga, “Nkashe omuntu akhate izu lyaho, saganzabhonje enfwa'. (aiōn g165)
53 Ka fi Ibrahim mahaifinmu ne? Ya mutu, haka ma annabawa. Wa kake ɗauka kanka ne?”
Awe soli gosi ashile odaada wetu oAbulahamu bhafwiye shenje? Akuwaa bhope bhafwiye. Awe ohwibheha we nanu?”
54 Yesu ya amsa ya ce, “In ma na ɗaukaka kaina, ɗaukakata ba kome ba ce. Ubana, wanda kuke cewa shi ne Allahnku, shi ne wanda yake ɗaukaka ni.
O Yesu ajile, “Nkashe ehwizuvya nemwene, oumwihwe wane bure; yo Daada waline wanzuvya - ola wa muhuyanga aje Ngolobhe wenyu.
55 Ko da yake ba ku san shi ba, ni dai na san shi. In kuwa na ce ban san shi ba, na zama maƙaryaci kamar ku ke nan, amma na san shi, kuma ina kiyaye maganarsa.
Amwe semumenye omwahale, ila ane emenye omwene. Nkashe embaje, 'semenye,' embabhe nanshi amwe, wilenka. Hata sheshi, engaemenyeamazu gakwe engakhete.
56 Mahaifinku Ibrahim ya yi farin ciki sosai yă sami ganin ranata; ya kuwa gan ta, ya yi murna.”
Odaada wenyu oAbulahamu asongwelwe na walilola isiku lyane na aalilolile na asongwelwe.”
57 Sai Yahudawa suka ce masa, “Kai, shekarunka har yanzu ba su kai hamsin tukuna ba fa, har ka ga Ibrahim!”
Ayahudi bhabhozya,”Sofisizye omuri we maha amusini bado, nawe ololile o Ibulahimu?”
58 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, tun ba a haifi Ibrahim ba, ni ne!”
O Yesu abhabhozya, “Etesheli, etesheli, embabhozya, o Ibulahimu salibado apapwe, ANE EHWENDI.”
59 Da jin haka sai suka ɗebo duwatsu don su jajjefe shi, amma Yesu ya ɓuya, ya fita daga filin haikali.
Nkabhatola amawe aje bhakhome, O Yesu ahobhele ahafuma honzehu shibhanza.

< Yohanna 8 >