< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Então respondeu Eliphaz o temanita, e disse:
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
Se intentarmos falar-te, enfadar-te-ás? mas quem poderia conter as palavras?
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
Eis que ensinaste a muitos, e esforçaste as mãos fracas.
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
As tuas palavras levantaram os que tropeçavam e os joelhos desfalecentes fortificaste.
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Mas agora a ti te vem, e te enfadas: e, tocando-te a ti, te perturbas.
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
Porventura não era o teu temor de Deus a tua confiança, e a tua esperança a sinceridade dos teus caminhos?
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
Lembra-te agora qual é o inocente que jamais perecesse? e onde foram os sinceros destruídos?
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Como eu tenho visto, os que lavram iniquidade, e semeam trabalho segam o mesmo.
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Com o bafo de Deus perecem; e com o assopro da sua ira se consomem.
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
O bramido do leão, e a voz do leão feroz, e os dentes dos leõezinhos se quebrantam.
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
Perece o leão velho, porque não há preza; e os filhos da leoa andam esparzidos.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Uma palavra se me disse em segredo; e os meus ouvidos perceberam um sussurro dela.
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
Entre imaginações de visões da noite, quando cai sobre os homens o sono profundo;
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
Sobreveiu-me o espanto e o tremor, e todos os meus ossos estremeceram.
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
Então um espírito passou por diante de mim; fêz-me arrepiar os cabelos da minha carne;
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Parou ele, porém não conheci a sua feição; um vulto estava diante dos meus olhos: e, calando-me, ouvi uma voz que dizia:
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
Seria porventura o homem mais justo do que Deus? seria porventura o varão mais puro do que o seu criador?
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
Eis que nos seus servos não confiaria, e aos seus anjos imputaria loucura:
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
Quanto menos naqueles que habitam em casas de lodo, cujo fundamento está no pó, e são machucados como a traça!
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
Desde a manhã até à tarde são despedaçados: e eternamente perecem sem que disso se faça caso.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Porventura se não passa com eles a sua excelência? morrem, porém sem sabedoria.

< Ayuba 4 >