< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Hahoi Teman tami Eliphaz ni ahni koe bout a dei e teh,
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
nang koe lawk kam touh ka dei haw vai, na thaima han vaimoe. Hatei apinimaw dei laipalah ao thai han.
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
Tami moikapap na cangkhai toe. Kut tha kaawm hoeh e tha na o sak.
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
Na lawk ni karawmnaw hah a thaw sak teh, khokpakhu tha kaawm hoeh e tha ao sak.
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Hateiteh, atu nama koe a pha teh, na lung sut a pout. Na tek teh, na ngaihmang.
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
Na barilawa e hoi na kâuepkhai e nahoehmaw, kakuep e lamthung hah na ngaihawi e nahoehmaw.
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
Atu pouk haw, kayonhoehe apimaw kahmakata boi vai. Hat hoehpawiteh, tamikalan hah nâmaw tâkhawng e lah ao boi.
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Kahmanae dawkvah payonpakainae, talai kanawk teh runae ka tu e ni doeh ouk a a.
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Cathut e kâha dawk a kahma awh teh, a lungkhueknae kâha dawk be a kak awh.
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
Sendek huk e pawlawk hoi, ka matheng poung e sendektan kanaw e a hâ hah a kâkhoe.
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
Ca hane ao hoeh dawkvah Sendek matawngnaw a kamlum teh, Sendek manu e a canaw teh koung kâkapek awh.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Atu arulahoi kai koe lawk a pha teh, ka hnâ ni arulahoi pouk e hah a thai.
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
Karoumcalah a i awh lahun navah, karum vah vision hah pouk lahun navah,
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
Takinae hoi pâyawnae kai koe a pha. Ka hrunaw pueng koung kâhlehlawk sak e han,
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
Hottelah muitha teh, ka hmalah a kâhlai teh, ka muen rueng a thaw.
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Hote muitha hah a kangdue teh, ka kamnuek e hah kapek thai hoeh. Ka mithmu vah hno buet touh a kamnue, duem ao teh lawk hah ka thai.
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
Ka dout thai e tami heh, Cathut hlak vah a lan thai maw, tami heh kasakkung hlak vah a thoung thai na maw.
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
A sannaw patenghai kâuepkhai hoeh niteh, kalvantaminaw hai na payon tet pouh pawiteh,
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
amhru im dawk kho ka sak niteh, a kungpui teh, vaiphu lah ao teh, ahnimanaw teh, khakbara ni patenghai a tâ thai e hah bangtelamaw hoe a yuem thai han.
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
Amon hoi tangmin totouh katipcalah a kâbawng teh, apinihai tek laipalah a yungyoe a kahma awh.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Ahawi poungnae naw hai koung takhoe lah ao teh, lungangnae awm laipalah be a due awh telah atipouh.

< Ayuba 4 >