< Ayuba 37 >

1 “Wannan ya sa gabana ya fāɗi, zuciyata ta yi tsalle.
I od toga drkæe srce moje, i otskaèe sa svojega mjesta.
2 Ka saurara! Ka saurari rurin muryarsa, tsawar da take fita daga bakinsa.
Slušajte dobro gromovni glas njegov i govor što izlazi iz usta njegovijeh.
3 Ya saki walƙiyarsa, a ƙarƙashin dukan sammai ya kuma aika ta ko’ina a cikin duniya.
Pod sva nebesa pušta ga, i svjetlost svoju do krajeva zemaljskih.
4 Bayan wannan sai ƙarar rurinsa ta biyo; Ya tsawata da muryarsa mai girma. Sa’ad da ya sāke yin tsawa ba ya rage wani abu.
Za njom rièe grom, grmi glasom velièanstva svojega, niti što odgaða kad se èuje glas njegov.
5 Muryar Allah tana tsawatawa a hanyoyi masu ban al’ajabi; yana yin manyan abubuwa waɗanda sun wuce ganewarmu.
Divno Bog grmi glasom svojim, èini stvari velike, da ih ne možemo razumjeti.
6 Yakan ce wa dusar ƙanƙara, ‘Fāɗo a kan duniya,’ ya kuma ce wa ruwa, ‘Zubo da ƙarfi.’
Govori snijegu: padni na zemlju; i daždu sitnome i daždu silnome.
7 Domin dukan mutanen da ya halitta za su san aikinsa, ya hana kowane mutum yin wahalar aiki.
Zapeèaæava ruku svakom èovjeku, da pozna sve poslenike svoje.
8 Dabbobi sun ɓoye; sun zauna cikin kogunansu.
Tada zvijer ulazi u jamu, i ostaje na svojoj loži.
9 Guguwa tana fitowa daga inda take, sanyi kuma daga iska mai sanyi.
S juga dolazi oluja, i sa sjevera zima.
10 Da numfashinsa Allah yana samar da ƙanƙara sai manyan ruwaye su zama ƙanƙara.
Od dihanja Božijega postaje led, i široke vode stiskuju se.
11 Yana cika gizagizai da lema; yana baza walƙiyarsa ta cikinsu.
I da se natapa zemlja, natjeruje oblak, i rasipa oblak svjetlošæu svojom.
12 Bisa ga bishewarsa suke juyawa a kan fuskar duniya, suna yin dukan abin da ya umarce su su yi.
I on se obræe i tamo i amo po volji njegovoj da èini sve što mu zapovjedi po vasiljenoj.
13 Yana aiko da ruwa domin horon mutane, ko kuma don yă jiƙa duniya yă kuma nuna ƙaunarsa.
Èini da se naðe ili za kar ili za zemlju ili za dobroèinstvo.
14 “Ka saurari wannan Ayuba; ka tsaya ka dubi abubuwan al’ajabi na Allah.
Èuj to, Jove, stani i gledaj èudesa Božija.
15 Ko ka san yadda Allah yake iko da gizagizai ya kuma sa walƙiyarsa ta haskaka?
Znaš li kako ih Bog ureðuje i kako sija svjetlošæu iz oblaka svojega?
16 Ko ka san yadda gizagizai suke tsayawa cik a sararin sama, waɗannan abubuwa al’ajabi na mai cikakken sani.
Znaš li kako vise oblaci? Znaš li èudesa onoga koji je savršen u svakom znanju?
17 Kai mai sa kaya don ka ji ɗumi lokacin da iska mai sanyi take hurawa,
Kako ti se haljine ugriju kad umiri zemlju od juga?
18 ko za ka iya shimfiɗa sararin sama tare da shi da ƙarfi kamar madubi?
Jesi li ti s njim razapinjao nebesa, koja stoje tvrdo kao saliveno ogledalo?
19 “Gaya mana abin da ya kamata mu ce masa; ba za mu iya kawo ƙara ba domin duhunmu.
Nauèi nas šta æemo mu reæi; ne možemo od tame govoriti po redu.
20 Ko za a gaya masa cewa ina so in yi magana? Ko wani zai nemi a haɗiye shi?
Hoæe li mu ko pripovjediti što bih ja govorio? Ako li bi ko govorio, zaista, bio bih proždrt.
21 Yanzu ba wanda zai iya kallon rana, yadda take da haske a sararin sama bayan iska ta share ta.
Ali sada ne mogu ljudi gledati u svjetlost kad sjaje na nebu, pošto vjetar proðe i oèisti ga;
22 Yana fitowa daga arewa da haske na zinariya, Allah yana zuwa da ɗaukaka mai ban al’ajabi.
Sa sjevera dolazi kao zlato; ali je u Bogu strašnija slava.
23 Maɗaukaki ya fi ƙarfin ganewarmu, shi babban mai iko ne, mai gaskiya da babban adalci, ba ya cutar mutum.
Svemoguæ je, ne možemo ga stignuti; velike je sile, ali sudom i velikom pravdom nikoga ne muèi.
24 Saboda haka, mutane suke girmama shi, ko bai kula da waɗanda suke gani su masu hikima ba ne?”
Zato ga se boje ljudi: ne može ga vidjeti nikakav mudarac.

< Ayuba 37 >