< Ayuba 33 >

1 “Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
Затова, Иове, чуй сега словото ми, И слушай всичките мои думи.
2 Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
Ето, сега отворих устата си, Езикът ми с устата ми говори.
3 Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
Думите ми ще бъдат според правотата на сърцето ми, И устните ми ще произнесат чист разум.
4 Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
Духът Божии ме е направил, И дишането на Всемогъщия ме оживотворява.
5 Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
Ако можеш, отговори ми; Опълчи са с думите си пред мене та застани.
6 Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
Ето, и аз съм пред Бога както си ти, - И аз съм от кал образуван.
7 Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
Ето, моят ужас няма да те уплашва. Нито ще тежи ръката ми върху тебе.
8 “Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
Безсъмнено ти си говорил, като слушах аз, И аз чух гласа на думите ти, като казваше:
9 ‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
Чист и без престъпление съм; Невинен съм, и баззаконие няма в мене;
10 Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
Ето, Бог намира причини против мене, Счита ме за Свой неприятел;
11 ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
Туря нозете ми в клада, Наблюдава всичките ми пътища.
12 “Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
Ето, в това ти не си прав; Ще ти отговоря, че Бог е по-велик от човека.
13 Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
Защо се препираш с Него, Загдето Той не дава отчет ни за едно от Своите дела?
14 Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
Защото сигурно Бог говори веднъж и дваж, Само че човекът не внимава.
15 A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
В сън, в нощно видение, Когато дълбок сън напада човеците, Когато сънуват на леглата си,
16 mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
Тогава Той отваря ушите на човеците, И запечатва поука в тях,
17 don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
За да отвърне човека от намерението му, И да извади гордостта из човека;
18 don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
Предпазва душата му от гроба, И животът му, за да не падне от меч.
19 “Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
Той бива е наказван с болки на леглото си, Да! С непрестанни болки в костите си,
20 yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
Така щото душата му се отвръща от хляб, И сърцето му от вкусното ястие.
21 Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
Месата му се изнуряват тъй, че не се виждат, А невидимите му по-преди кости се подават.
22 Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
Да! Душата му се приближава при гроба. И животът му при погубителите,
23 Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
Тогава, ако има ангел с него, Посредник, пръв между хиляда, За да възвести на човека що е за него право,
24 yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
И ако Бог му бъди милостив И рече: Избави го, за да не слезе в гроба, Аз промислих откуп за него,
25 Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
Тогава месата му ще се подмладяват повече от месата на дете? Той се връща в дните на младостта си;
26 Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
Ако се помоли Богу, Той е благосклонен към него, И му дава да гледа лицето Му с радост; И възвръща на човека правдата му.
27 Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
Той пее пред човеците, казвайки: Съгреших и изкривих правото, И не ми се въздаде според греха ми;
28 Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
Той избави душата ми, за да не отиде в рова; И животът ми ще види виделината.
29 “Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
Ето всичко това върши Бог Дваж и триж с човека,
30 Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
За да отвърне душата му от рова, Но да се просвети с виделината на живота.
31 “Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
Внимавай, Иове, послушай ме, Мълчи, и аз ще говоря.
32 In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
Ако имаш какво да кажеш, отговори ми; Говори, защото желая да бъдеш оправдан;
33 Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”
Но ако не, то ти слушай мене; Мълчи, и ще те науча мъдрост.

< Ayuba 33 >