< Ayuba 27 >

1 Ayuba kuwa ya ci gaba da magana,
Ndipo Ayubu akaendelea na hoja yake, akasema:
2 “Na rantse da Allah mai rai, wanda ya danne mini gaskiyata, Maɗaukaki, wanda ya sa nake cikin ɗacin rai.
“Hakika kama Mungu aishivyo, aliyeninyima haki yangu, Mwenyezi ambaye amenifanya nionje uchungu wa nafsi,
3 Muddin ina da rai a cikina kuma numfashin Allah yana cikin hancina,
kwa muda wote nitakaokuwa na uhai ndani yangu, nayo pumzi ya Mungu ikiwa puani mwangu,
4 bakina ba zai faɗi mugun abu ba, harshena kuma ba zai yi ƙarya ba.
midomo yangu haitanena uovu, wala ulimi wangu hautatamka udanganyifu.
5 Ba zan taɓa yarda cewa kuna da gaskiya ba; har in mutu, ba zan daina kāre mutuncina ba.
Sitakubaliana nanyi kabisa kuwa mko sahihi; hadi nife, sitakana uadilifu wangu.
6 Zan ci gaba da adalcina, ba zan fasa ba; lamirina ba zai taɓa yashe ni ba, dukan kwanakin raina.
Nitadumisha haki yangu wala sitaiacha; dhamiri yangu haitanisuta muda wote ninaoishi.
7 “Bari maƙiyana su zama kamar mugaye, masu gāba da ni kuma su zama kamar marasa adalci.
“Watesi wangu wawe kama waovu, nao adui zangu wawe kama wasio haki!
8 Gama wane bege marar tsoron Allah yake da shi, lokacin da aka datse shi, lokacin da Allah ya ɗauke ransa?
Kwa maana mtu asiyemcha Mungu analo tegemeo gani anapokatiliwa mbali, Mungu anapouondoa uhai wake?
9 Ko Allah yana sauraron kukansa lokacin da ƙunci ya auko masa?
Je, Mungu husikiliza kilio chake, shida zimjiapo?
10 Ko zai sami farin ciki daga Maɗaukaki? Ko zai yi kira ga Allah a kowane lokaci?
Je, anaweza kumfurahia Mwenyezi? Je, atamwita Mungu nyakati zote?
11 “Zan koya muku game da ikon Allah; ba zan ɓoye hanyoyin Maɗaukaki ba.
“Nitawafundisha juu ya uweza wa Mungu; njia za Mwenyezi sitazificha.
12 Duk kun ga wannan ku da kanku saboda haka me ya sa kuke maganganun nan marasa ma’ana?
Ninyi nyote mmeona hili wenyewe. Ni ya nini basi mazungumzo haya yasiyo na maana?
13 “Ga abin da mugaye za su samu gādon da azzalumi zai samu daga Maɗaukaki.
“Hili ndilo fungu ambalo Mungu humpa mtu mwovu, urithi ule mtu mdhalimu anapokea kutoka kwa Mwenyezi:
14 Kome yawan’ya’yansa, takobi za tă gama da su; zuriyarsa ba za su taɓa samun isashen abinci ba.
Hata kama watoto wake watakuwa wengi kiasi gani, fungu lao ni kuuawa kwa upanga; wazao wake hawatakuwa kamwe na chakula cha kuwatosha.
15 Waɗanda suka tsira annoba za tă kashe su, kuma gwaurayensu ba za su yi kukan mutuwarsu ba.
Tauni itawazika wale watakaonusurika miongoni mwao, nao wajane wao hawatawaombolezea.
16 Ko da yake ya tara azurfa kamar ƙasa, tufafi kuma kamar tarin ƙasa,
Ajapokusanya fedha nyingi kama mavumbi, na mavazi kama malundo ya udongo wa mfinyanzi,
17 abin da ya tara masu adalci za su sa marasa laifi za su raba azurfarsa.
yale yote mtu mwovu aliyojiwekea akiba, mwenye haki atayavaa, naye asiye na hatia ataigawanya fedha yake.
18 Gidan da ya gina kamar gidan gizo-gizo, kamar bukkar mai tsaro.
Nyumba aijengayo ni kama utando wa buibui, kama kibanda alichotengeneza mlinzi.
19 Attajiri zai kwanta, amma daga wannan shi ke nan; lokacin da zai buɗe idanunsa, kome ya tafi.
Yeye hulala akiwa tajiri, lakini ndiyo mara ya mwisho; afunguapo macho yake, yote yametoweka.
20 Tsoro zai kwashe shi kamar ambaliyar ruwa; Da dare iska za tă tafi da shi.
Vitisho humjia kama mafuriko; dhoruba humkumba ghafula usiku.
21 Iskar gabas za tă tafi da shi; shi ke nan ya ƙare; za tă share shi daga wurinsa.
Upepo mkali wa mashariki humchukua, naye hutoweka; humzoa kutoka mahali pake.
22 Za tă murɗe shi ba tausayi, lokacin da yake guje wa ikon iskar.
Humvurumisha bila huruma, huku akikimbia kasi kukwepa nguvu zake.
23 Zai tafa hannu yă yi tsaki yă kawar da shi daga wurinsa.”
Upepo humpigia makofi kwa dharau, na kumfukuza atoke mahali pake.

< Ayuba 27 >