< Ayuba 17 >

1 Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
Je péris emporté par une tempête; j'aspire à la tombe et je n'y puis arriver.
2 Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
Je péris dans mon affliction; et vous, Seigneur, qu'avez-vous fait?
3 “Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
Des étrangers m'ont enlevé mes richesses: Quel est cet homme? qu'il soit enchaîné par ma main.
4 Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
Vous avez rendu leur cœur inaccessible à la raison; gardez-vous de les glorifier.
5 In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
Cet homme n'a rien à dire à ses amis que des méchancetés; et ses yeux ont fondu en larmes à cause de ses fils.
6 “Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
O mon Dieu, vous avez fait de moi la fable des nations; je suis devenu pour elles un objet de risée.
7 Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
La colère alors a séché mes pleurs, et j'ai été vivement assiégé de toutes parts.
8 Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
Les gens sincères à cause de moi sont saisis de surprise, ils s'écrient: Puisse le juste s'élever au-dessus du méchant!
9 Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
Que le fidèle persévère dans sa voie, que l'homme dont les mains sont pures prenne courage.
10 “Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
Et vous tous approchez, écoutez-moi, je ne trouve point la vérité en vous.
11 Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
J'ai passé mes jours à murmurer, et toutes les parties de mon cœur ont été déchirées.
12 Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
J'ai confondu la nuit avec le jour; la lumière avec l'obscurité.
13 In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
Tout ce que j'ai à attendre, c'est la terre pour demeure; ma couche est déjà étendue dans les ténèbres. (Sheol h7585)
14 In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
J'ai surnommé la mort mon père; ma mère et ma sœur, c'est la pourriture.
15 To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
Où est donc mon espoir? quels sont les biens que je verrai?
16 Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
Est-ce que mon espoir et mes biens descendront avec moi sous la terre? Est-ce que nous serons placés ensemble dans le sépulcre? (Sheol h7585)

< Ayuba 17 >