< Ayuba 14 >

1 “Mutum haihuwar mace kwanakinsa kaɗan ne, kuma cike da wahala.
“Kut nukewa isusla tuh munas ac tia ku in sifacna. Moul lasr nukewa fototo ac sessesla ke mwe ongoiya.
2 Yana tasowa kamar fure yana kuma shuɗewa; kamar inuwa, ba ya daɗewa.
Kut kapak na sa na in uli oana ros uh; Ac kut wanginla oana lul uh.
3 Za ka zura ido a kan irin wannan ne? Za ka kawo shi gaba don ka yi masa shari’a?
O God, ya kom ku in ngetma ac nunku ke kain mwet se nga uh, Ku eisyuyang nu in nununku?
4 Wane ne zai iya kawo abin da yake da tsarki daga cikin abu marar tsarki? Babu!
Wangin ma nasnas ku in tuku Liki sie ma su arulana fohkfok oana mwet uh.
5 An lissafta kwanakin mutum; ka riga ka ɗibar masa watanni, ka yi masa iyaka, ba zai iya wuce iyakar ba.
Lusen moul lal nuna oakwuki na meet — Aok, pisen malem ma el ac moul uh. Kom orala tari oakwuk lom, ac tia ku in ikilyukla.
6 Saboda haka ka kawar da kanka daga gare shi, ka rabu da shi har sai ya cika lokacinsa kamar mutumin da aka ɗauki hayarsa.
Ngetla lukel ac nimet lusrongol. Lela elan engankin moul upa se inge, el fin ku.
7 “Aƙalla itace yana da bege. In an sare shi, zai sāke tsira, zai tohu da kyau.
“Oasr finsrak ke soko sak ma pakpuki tari — Mweyen ac ku in sifil srunak ac moul.
8 Ko da jijiyoyin itacen sun tsufa a cikin ƙasa kuma kututturensa ya mutu a cikin ƙasa.
Okah uh finne matuoh, Ac srua uh misa infohk uh,
9 Daga ya ji ƙanshin ruwa zai tohu yă yi tsiro kamar shuka.
Fin oasr kof pusralla na ac sifilpa kapak oana soko sak fusr.
10 Amma mutum yana mutuwa a bizne shi; daga ya ja numfashinsa na ƙarshe, shi ke nan.
A mwet se fin misa, na fuka? Ke el misa uh, pa na ingan saflaiyal.
11 Kamar yadda ruwa yake bushewa a teku ko a gaɓar rafi sai wurin yă bushe,
“Oana sie lulu su paola, Ac soko infacl su tila soror,
12 haka mutum zai kwanta ba zai tashi ba; har sai duniya ta shuɗe mutane ba za su farka ba, ba za su tashi daga barcinsu ba.
Ouinge mwet uh ac misa, ac tia sifil moulyak. Nwe ke pacl se kusrao ac fah wanginla, elos fah tia ngutalik; Ku mukuila liki motul lalos.
13 “Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
“Nga ke kom in wikinyula in facl sin mwet misa; Lela in wikinyukla nga nwe ke na kasrkusrak lom uh wanginla, Ac kom oakiya sie pacl an in esamyu. (Sheol h7585)
14 In mutum ya mutu, ko zai sāke rayuwa? In haka ne zan daure kwanakin da nake shan wahala har su wuce.
Ku mwet se fin misa, ya el ku in sifil moulyak? Tusruktu, nga ac soano in oasr pacl wo se, Ke pacl koluk se inge ac wanginla.
15 Za ka kira zan kuwa amsa maka; za ka yi marmarin abin da hannunka ya halitta.
Na kom fah pang ac nga ac topuk kom, Ac kom fah insewowo keik, su ma orekla lun poum.
16 Ba shakka a lokacin ne za ka lura da matakaina amma ba za ka kula da zunubaina ba.
Na kom fah karingin fahluk nukewa luk, A kom fah tia oakla ma koluk luk.
17 Za a daure laifofina a cikin jaka; za ka rufe zunubaina.
Kom ac fah nunak munas kac, ac mulkunla ma inge; Kom ac fah eela ma sufal nukewa ma nga orala.
18 “Amma kamar yadda manyan duwatsu suke fāɗuwa su farfashe su kuma gusa daga wurarensu,
“Sie pacl eol uh ac mokukla, Ac fulu uh ac mokleyukla.
19 yadda ruwa yakan zaizaye duwatsu ruwa mai ƙarfi kuma yă kwashe turɓayar ƙasa, haka kake barin mutum ba bege.
Kof uh ac fah kangla eot uh, Ac af upa ac fah pahtkakunla fohkon acn uh; Ouinge kom fah kunausla finsrak lun mwet uh ke moul lalos.
20 Ka sha ƙarfinsa gaba ɗaya, sai ya ɓace, ka sauya yanayinsa ka kuma kore shi.
Kom kunausla ku lun sie mwet ac lusulla ma pahtpat; Ac mutal irelik in misa lal.
21 Ko an martaba’ya’yansa maza, ba zai sani ba; Ko an wulaƙanta su, ba zai gani ba.
Wen natul uh ac fah sunakinyuk, a el ac tia ku in etu, Ke ac akmwekinyeyukla tulik natul, ac tia pac akkalemyeyuk nu sel.
22 Zafin jikinsa kaɗai yake ji yana kuka wa kansa ne kaɗai.”
El ac pula na ngal lun manol, Ac asor lun nunak lal mukena.”

< Ayuba 14 >