< Irmiya 36 >
1 A shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji cewa,
Ie amy faha-efa-tao’ Iehoiakime ana’ Iosia, mpanjaka’ Iehodày, le niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
2 “Ka ɗauki littafi ka rubuta dukan maganganun da na yi maka game da Isra’ila, Yahuda da kuma dukan sauran al’ummai daga lokacin da na fara maka magana a mulkin Yosiya har zuwa yanzu.
Mangalà boke-peleke le sokiro ao ze hene tsara nivolañako ty am’ Israele naho Iehodà vaho o hene fifeheañeo sikal’ amy andro nivolañeko ama’o faha’ Iosiay pake henanekeo.
3 Wataƙila sa’ad da mutanen Yahuda suka ji game da kowace masifar da na shirya in auka musu, kowa ya juya daga muguwar hanyarsa; sa’an nan in gafarta musu muguntarsu da kuma zunubinsu.”
Kera ho janjiñe’ ty anjomba’ Iehodà ze hene hankàñe nisafirieko hanoañe; ke sindre hibalintoa amo sata’ rati’eo ondatio, vaho hapoko ty hakeo’ iareo naho o tahi’ iareoo.
4 Saboda haka Irmiya ya kira Baruk ɗan Neriya, yayinda Irmiya yake fadar dukan waɗannan maganganun da Ubangiji ya faɗa masa, Baruk ya rubuta su a littafin.
Aa le kinoi’ Iirmeà t’i Baroke ana’ i Nerià; vaho sinoki’ i Baroke am-boke-pelek’ ao boak’ am-palie’ Iirmeà ze hene tsara nitsara’ Iehovà ama’e.
5 Sai Irmiya ya ce wa Baruk, “An hana ni, ba zan tafi haikalin Ubangiji ba.
Le hoe t’Iirmeà amy Baroke: sinebañe iraho tsy himoak’ añ’anjomba’ Iehovà ao;
6 Saboda haka ka tafi gidan Ubangiji a ranar azumi ka karanta wa mutane daga littafin maganar Ubangiji da na shibta maka ka rubuta. Ka karanta su ga dukan mutanen Yahuda waɗanda suka zo daga garuruwansu.
akia arè, mamakia amy boke-peleke nanokira’o o tsara’ Iehovà boak’am-bavakooy, an-dravembia’ ondaty añ’anjomba’ Iehovà ao ami’ty androm-pililirañe; mbore vakio an-dravembia’ Iehoda miakatse o rova’eo iaby.
7 Wataƙila za su kawo kukansu a gaban Ubangiji, kowanne kuma ya juya daga muguwar hanyarsa, gama fushi da hasalar da Ubangiji ya furta a kan mutanen nan yana da girma.”
Hera hibanabana soloho am’ Iehovà, naho songa hibalik’ amo sata-rati’eo; amy te miforoforo ty haviñera’ Iehovà naho ty fifomboa’e nitaroñeñe am’ ondaty retoa.
8 Sai Baruk ɗan Neriya ya yi dukan abin da annabi Irmiya ya ce ya yi; a haikalin Ubangiji kuwa ya karanta maganar Ubangiji daga littafin
Aa le nanoe’ i Baroke ana’ i Neria i hene nandilia’ Iirmeà mpitoky ama’ey, le vinaki’e amy bokey ty tsara’ Iehovà añ’anjomba’ Iehovà ao.
9 A watan tara na shekara ta biyar ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, an yi shela a yi azumi a gaban Ubangiji ga dukan mutanen Urushalima da waɗanda suka zo daga garuruwan Yahuda.
Aa ie ami’ty volam-paha-sive’ i taom-paha-lime’ Iehoiakime ana’ Iosia mpanjaka’ Iehoday, le nambarañe fililirañe añatrefa’ Iehovà: naho nimb’ e Ierosalaime mb’eo ondati’ Ierosalaimeo naho ze hene boak’ amo rova’ Iehodao.
10 Daga ɗakin Gemariya ɗan Shafan magatakarda, wanda yake a fili na bisa a mashigin Sabuwar Ƙofar haikali, Baruk ya karanta wa dukan mutane a haikalin Ubangiji maganar Irmiya daga littafin.
Le vinaki’ i Baroke amy bokey o saontsi’ Iirmeào, añ’anjomba’ Iehovà, añ’efe’ i Gemaria ana’ i Safane mpanokitse, an-kiririsa ambone, amy fimoahan-Dalam-bey Vao’ i anjomba’ Iehovàiy, an-dravembia’ ze fonga ondaty.
11 Sa’ad da Mikahiya ɗan Gemariya, ɗan Shafan, ya ji dukan maganar Ubangiji daga littafin,
Aa ie jinanji’ i Mikaieho ana’ i Gemaria, ana’ i Safane ze hene tsara’ Iehovà boak’ amy bokey,
12 sai ya sauka zuwa ɗakin magatakarda a fada, inda dukan fadawa suke zaune, Elishama magatakarda, Delahiya ɗan Shemahiya, Elnatan ɗan Akbor, Gemariya ɗan Shafan, Zedekiya ɗan Hananiya, da dukan sauran fadawa.
le nizotso mb’ añ’ anjomba’ i mpanjakay mb’eo, añ’ efe’ o mpanokitseo; le heheke te hene niambesatse ao o roandriañeo— i Elisama, mpanokitse, naho Delaia ana’ i Semaià, naho i Elnatane ana i Akbore, naho i Gemaria, ana’ i Safane, naho i Tsidkia ana’ i Kananià, naho o roandriañe iabio.
13 Bayan Mikahiya ya faɗa musu kome da ya ji Baruk ya karanta wa mutane daga littafin,
Le tinaro’ i Mikaieho ze hene tsara jinanji’e amy Baroke, ie namaky i bokey an-dravembia’ ondatio.
14 sai dukan fadawan suka aiki Yehudi ɗan Netaniya, ɗan Shelemiya, ɗan Kushi, ya ce wa Baruk, “Ka zo tare da littafin da ka karanta wa mutane.” Saboda haka Baruk ɗan Neriya ya tafi wurinsu tare da littafin a hannunsa.
Aa le nampihitrife’ o roandriañe iabio t’Iehodý ana’ i Netanià ana’ i Selemia, ana’ i Kosy, mb’ amy Baroke hanoa’e ty hoe: Endeso am-pità’o i peleke vinaki’o an-dravembia’ ondatioy, vaho mb’etoy. Aa le rinambe’ i Baroke ana’ i Neria am-pità’e amy zao i pelekey vaho nimb’ am’ iereo ao.
15 Suka ce masa, “Zauna, ka karanta mana littafin.” Sai Baruk ya karanta musu littafin.
Le hoe iereo ama’e: Miambesara vaho ivakio an-dravembia’ay. Aa le vinaki’ i Baroke an-dravembia’ iareo.
16 Da suka ji dukan maganar, sai suka dubi juna a firgice suka ce wa Baruk, “Dole mu sanar da dukan maganan nan ga sarki.”
Ie amy zao, naho hene jinanji’ iereo i tsaray, le nifampitolik’ an-kahembañañe vaho nanao ty hoe amy Baroke: Tsy mete tsy hene taroñe’ay amy mpanjakay o tsara zao.
17 Sa’an nan suka ce wa Baruk, “Faɗa mana yadda ka yi ka rubuta dukan wannan. Irmiya ne ya yi maka shibtar ta?”
Le nañontane i Baroke iereo, ty hoe, Ehe, isaontsio, akore ty nanokira’o o tsara iaby zao? boak’am-palie’e hao?
18 Baruk ya amsa ya ce, “I, shi ne ya faɗa mini dukan wannan magana, na kuwa rubuta su a takarda.”
Le hoe ty natoi’ i Baroke: Hene sinaontsi’e amako am-palie o tsara retoañe, vaho sinokiko an-drano-mainte amo bokeo.
19 Sa’an nan fadawan suka ce wa Baruk, “Kai da Irmiya ku je ku ɓuya. Kada ku bari wani ya san inda kuke.”
Le hoe o roandriañeo amy Baroke, Akia, mietaha, ihe naho Iirmeà, vaho ko apo’o ho fohi’ ondaty te aia.
20 Bayan da suka ajiye littafin a ɗakin Elishama magatakarda, sai suka tafi wurin sarki a fili suka sanar da shi kome.
Aa le nimoak’ amy mpanjakay an-kiririsa’e ao iereo; fa nado’ iareo añ’efe’ i Elisama mpanokitse ao i pelekey; vaho tinaro’ iareo an-dravembia’ i mpanjakay i tsara iabiy.
21 Sai sarki ya aiki Yehudi ya kawo littafin daga ɗakin Elishama magatakarda ya kuma karanta wa sarki da kuma dukan fadawan da suke tsaye kusa da shi.
Aa le nampihitrife’ i mpanjakay t’Iehody hangalake i pelekey; le nalae’e añ’efe’ i Elisame mpanokitse ao naho vinaki’ Iehody an-dravembia’ i mpanjakay vaho an-dravembia’ o roandriañe iaby nijohañe marine i mpanjakaio.
22 A watan tara ne sarki kuwa yana zaune a gidansa na rani, wuta kuwa tana ci a kasko a gabansa.
Niambesatse añ’anjomban’ asotry ao i mpanjakay amy volam-pahasivey, ie nisodotse añ’atrefa’e eo ty toko-pamindroañe.
23 Duk sa’ad da Yehudi ya karanta sashi uku ko huɗu na littafin, sai sarkin ya sa wuƙa ya yanke su, ya zuba a wutar da take ci a kasko, da haka ya ƙone dukan littafin.
Aa naho nivakia’ Iehody ty fange’e efatse ndra telo, le tinori’e amy kelelahi’ey vaho nahifi’e amy afo amy tokoiy, ampara’ te fonga niforototoe’ ty afo amy toko-pamindroañey i pelekey.
24 Sai sarki da dukan masu yin masa hidima waɗanda suke jin maganan nan ba su firgita ba, balle su keta rigunansu.
F’ie tsy nahahembañe iareo, leo raike tsy nandriatse sikiñe, ndra i mpanjakay ndra o mpitoro’e nahajanjiñe i tsaraio.
25 Ko da yake Elnatan, Delahiya da Gemariya sun roƙi sarki kada yă ƙone littafin, bai saurare su ba.
Mbore nihalaly amy mpanjakay t’i Elnatane naho i Delaia vaho i Gemaria tsy hampiforehete’e i pelekey; fe tsy hinao’e;
26 A maimakon haka, sai sarki ya umarci Yerameyel ɗan sarki, Serahiya ɗan Azriyel da Shelemiya ɗan Abdeyel su kama Baruk marubuci da Irmiya annabi. Amma Ubangiji ya ɓoye su.
vaho linili’ i mpanjakay t’Ierakmeele, ana’ i mpanjakay, naho i Seraià, ana’ i Azriele, naho i Selemià, ana’ i Abdile ty hitsepake i Baroke mpanokitse naho Iirmeà mpitoky; f’ie naeta’ Iehovà.
27 Bayan sarki ya ƙone littafin da ya ƙunshi maganar da Baruk ya rubuta daga shibtar Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Ie finorototo’ i mpanjakay i pelekey, naho o tsara’ sinoki’ i Baroke am-palie’ Iirmeào le niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
28 “Ka ɗauki wani littafi ka rubuta a kansa dukan maganar da littafi na farin ya ƙunsa, wanda Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone.
Mangalà peleke indraike, le hene isokiro i tsara tamy peleke valoha’e nisodore’ i mpanjaka’ Iehodaiiy.
29 Ka kuma faɗa wa Yehohiyakim sarkin Yahuda cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka ƙone wancan littafin ka kuma ce, “Don me ka rubuta a cikinsa, cewa lalle sarkin Babilon zai zo ya hallaka wannan ƙasa, zai kashe mutum duk da dabba?”
Le hoe ty ho saontsie’o am’ Iehoiakime mpanjaka’ Iehodà: Hoe t’Iehovà: Fa noroa’o i pelekey, amy ty hoe, Ino ty nanokira’o ao ty hoe te tsy mete tsy hivotrak’ atoy ty mpanjaka’ i Bavele handrotsake o tane atoio, vaho ho mongore’e ze fonga ondaty naho hare ama’e?
30 Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa game da Yehohiyakim sarkin Yahuda. Ba zai kasance da wani wanda zai zauna a kan gadon sarautar Dawuda ba; za a jefar da gawarsa ta sha zafi da rana da dare kuma ta sha matsanancin sanyi.
Aa le hoe t’Iehovà ty am’ Iehoiakime mpanjaka’ Iehodà, t’ie tsy hanan-kiambesatse amy fiambesa’ i Davidey; vaho havokovoko an-tariñandroke ey ty lolo’e te handro, vaho amy fanalay te haleñe.
31 Zan hukunta shi da kuma’ya’yansa da masu hidimarsa saboda muguntarsu; zan kawo kowace masifar da na furta a kansu da kuma waɗanda suke zama a Urushalima da na Yahuda, domin sun ƙi su saurara.’”
Le ho liloveko, ie naho o tiri’eo naho o mpitoro’eo ty amo hakeo’ iareoo, vaho hafetsako am’ iereo naho amo mpimone’ Ierosalaimeo, naho am’ondati’ Iehodao, ze hene hankàñe nivolañako; o tsy hinao’ iereoo.
32 Sai Irmiya ta ɗauko wani littafi ya ba wa Baruk ɗan Neriya marubuci, kuma yayinda Irmiya yake shibtawa, Baruk ya rubuta a littafin dukan maganar da take a littafin da Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone. Ya kuma ƙara ire-iren maganganun nan a kansu.
Aa le nandrambe peleke ila’e t’Iirmeà, le natolo’e amy Baroke, mpanokitse, ana’ i Nerià; vaho hene sinoki’e ao boak’am-palie’ Iirmeà o tsara’ i peleke noroa’ Iehoiakime mpanjaka’ Iehodaio; mbore tinovo’e tsara maro manahak’ izay.