< Irmiya 35 >
1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji a lokacin mulkin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
Ma e wach mane obirone Jeremia koa ir Jehova Nyasaye e kinde loch Jehoyakim wuod Josia ma ruodh Juda:
2 “Ka tafi wurin iyalin Rekabawa ka gayyace su su zo a ɗaya daga cikin ɗakunan da suke gefe a gidan Ubangiji ka kuma ba su ruwan inabi su sha.”
“Dhiyo ir anywola mar Rekab kendo igwelgi mondo gibi e achiel kuom agola mar od Jehova Nyasaye kendo imigi divai gimadhi.”
3 Sai na tafi don in kawo Ya’azaniya ɗan Irmiya, ɗan Habazziniya, da’yan’uwansa da kuma dukan’ya’yansa maza, dukan iyalin Rekabawa.
Omiyo ne adhi mondo aom Jazania wuod Jeremia, ma wuod Habazinia gi owetene kod yawuote duto, anywola duto mag joka Rekab.
4 Na kawo su cikin gidan Ubangiji, a cikin ɗakin’ya’yan Hanan ɗan Igdaliya maza mutumin Allah. Ɗakin ne kusa da ɗakin fadawa, wanda yake bisa na Ma’asehiya ɗan Shallum mai tsaron ƙofa.
Ne akelogi e od Jehova Nyasaye, e agola mar yawuot Hanan wuod Igdalia ngʼat Nyasaye. Ne entiere machiegni gi agola mar jotelo, mane okalo mano mar Maseya wuod Shalum ma jarit dhood hekalu.
5 Sai na ajiye ƙwarya cike da ruwan inabi da waɗansu kwaf a gaban iyalin Rekabawan na kuma ce musu, “Ku sha ruwan inabin.”
Eka ne apango bakunde mopongʼ gi divai kod kikombe moko e nyim chwo mag anywola mag Rekab kendo awachonegi niya, “Madhuru divai.”
6 Amma sai suka amsa suka ce, “Ba ma shan ruwan inabi, domin kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu cewa, ‘Ko ku, ko zuriyarku kada ku sha ruwan inabi.
To negidwoko niya, “Ok wamadh divai, nikech kwarwa Jehonadab wuod Rekab nomiyowa chikni: ‘Un kata nyikwau ok onego madh divai.
7 Haka kuma ba za ku gina gidaje, ku dasa iri ko ku nome gonakin inabi ba; kada ku kasance da wani daga cikin waɗannan abubuwa, amma dole kullum ku zauna a tentuna. Ta haka za ku yi dogon rai a cikin ƙasar baƙuncinku.’
Bende kik uger udi, kata komo kodhi kata pidho mzabibu; gigi ok onego ubed godo, to nyaka udag e hembe. Eka unudag kinde marabora e piny kama unie jokwath.’
8 Mun yi biyayya da kome da kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu. Mu ko matanmu ko’ya’yanmu maza da mata ba mu taɓa shan ruwan inabi ba
Waserito gik moko duto mane kwarwa Jehonadab wuod Rekab ochikowa. Wan kod mondewa kata yawuotwa gi nyiwa pod ok omadho divai,
9 ba mu kuma gina gidaje mu zauna a ciki ba ko mu yi gonakin inabi, gonaki ko hatsi ba.
kata gero udi mondo wadagie kata bedo gi puothe mzabibu, kod puothe mag cham.
10 Mun yi rayuwarmu a cikin tentuna mun kuma yi biyayya ƙwarai da kowane abin da kakanmu Yehonadab ya umarce mu.
Wasedak e hembe kendo waserito gimoro amora ma kwarwa Jehonadab nochikowa.
11 Amma da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasan nan hari, sai muka ce, ‘Ku zo, dole mu tafi Urushalima don mu tsira daga Babiloniyawa da kuma sojojin Arameyawa.’ Saboda haka ne muke a Urushalima.”
To Nebukadneza ruodh Babulon nomonjo pinyni, ne wawacho ni, ‘Biuru, nyaka wadhi Jerusalem wapondne jolweny mag Babulon kod mag jo-Aram kapok gimakowa.’ Omiyo ne wadongʼ Jerusalem.”
12 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Eka wach Jehova Nyasaye nobiro ne Jeremia, kawacho niya:
13 “Ga abin da Ubangiji, Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi ka faɗa wa mutanen Yahuda da kuma mutanen Urushalima cewa, ‘Ba za ku koyi darasi ku kuma yi biyayya da maganata ba?’ In ji Ubangiji.
“Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Dhiyo kendo inyis chwo ma Juda kod jo-Jerusalem ni, ‘Donge unyalo puonjoru kuom ma mi urit wechena?’ Jehova Nyasaye owacho.
14 ‘Yehonadab ɗan Rekab ya umarci’ya’yansa maza kada su sha ruwan inabi sun kuma kiyaye wannan umarni. Har yă zuwa yau ba sa shan ruwan inabi, domin sun yi biyayya da umarnin kakansu. Amma na yi muku magana sau da sau, duk da haka ba ku yi biyayya ba.
‘Jehonadab wuod Rekab nochiwo chik ne yawuote ni kik madh divai kendo chikni oseriti. Nyaka kawuononi pod ok gimadho divai, nikech girito chik kwargi. To asewuoyo kinde ka kinde, to kata kamano pod ok umiya luor.
15 Sau da sau na aika dukan bayina annabawa gare ku. Suka ce, “Kowannenku ya juyo daga mugayen hanyoyinsa ya sabunta ayyukansa; kada yă bi waɗansu alloli don yă bauta musu. Ta haka za ku zauna a cikin ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.” Amma ba ku saurara ba, ba ku kuwa ji ni ba.
Pile ka pile ne aoro jotijena ma jonabi duto iru. Negiwacho niya, “Uduto nyaka uwe yoreu mamono kendo ulok timbeu; kik ulu bangʼ nyiseche manono mondo utinegi. Eka udag e piny ma asemiyou kod wuoneu.” To pod ok uchiko itu kata winja.
16 Zuriyar Yehonadab ɗan Rekab sun yi biyayya da umarnin da kakansu ya ba su, amma waɗannan mutane ba su yi mini biyayya ba.’
Nyikwa Jehonadab wuod Rekab oserito chike mane kweregi omiyogi, to jogi pod ok omiya luor.’
17 “Saboda haka, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa Yahuda da kuma kowane mutumin da yake zama a Urushalima kowace masifar da na ambata a kansu. Na yi musu magana, amma ba su saurara ba; na kira su, amma ba su amsa ba.’”
“Emomiyo, ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: ‘Winjuru! Anakel kuom Juda kod ji duto modak Jerusalem kit masira moro amora mahero. Ne awuoyo kodgi, to ne ok giwinja; ne aluongogi, to ne ok gidwoka.’”
18 Sai Irmiya ya ce wa iyalin Rekabawa, “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kun yi biyayya da umarnin kakanku Yehonadab kuka kuma kiyaye dukan umarnansa kuka yi kome bisa ga tsari.’
Eka Jeremia nonyiso anywola mar joka Rekab niya, “Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: ‘Userito chik mar kwaru Jehonadab kendo useluwo puonjne duto kendo usetimo gik moko duto mane ochikou.’
19 Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Yehonadab ɗan Rekab ba zai taɓa rasa mutumin da zai yi mini hidima ba.’”
Emomiyo, ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: ‘Jehonadab wuod Rekab ok nobed maonge gi ngʼama tiyone.’”