< Ishaya 53 >

1 Wa ya gaskata saƙonmu kuma ga wa hannun Ubangiji ya bayyana?
Verdiğimiz habere kim inandı? RAB'bin gücü kime açıklandı?
2 Ya yi girma kamar dashe marar ƙarfi, kamar saiwa kuma daga ƙeƙasasshiyar ƙasa. Ba shi da kyan gani ko wani makamin da zai ja hankalinmu, babu wani abin da yake da shi da zai sa mu yi sha’awarsa.
O RAB'bin önünde bir fidan gibi, Kurak yerdeki kök gibi büyüdü. Bakılacak biçimden, güzellikten yoksundu. Gönlümüzü çeken bir görünüşü de yoktu.
3 Mutane suka rena shi suka ƙi shi, mutum ne cike da baƙin ciki, ya kuma saba da wahala. Kamar wanda mutane suna ɓuya fuskokinsu daga gare shi aka rena shi aka yi banza da shi.
İnsanlarca hor görüldü, Yapayalnız bırakıldı. Acılar adamıydı, hastalığı yakından tanıdı. İnsanların yüz çevirdiği biri gibi hor görüldü, Ona değer vermedik.
4 Tabbatacce ya ɗauki cututtukanmu ya kuma daure da baƙin cikinmu duk da haka muka ɗauka Allah ya hukunta shi ne, ya buge shi ya kuma sa ya sha azaba.
Aslında hastalıklarımızı o üstlendi, Acılarımızı o yüklendi. Bizse Tanrı tarafından cezalandırıldığını, Vurulup ezildiğini sandık.
5 Amma aka yi masa rauni saboda laifofinmu, aka ƙuje shi saboda kurakuranmu; hukuncin da ya kawo mana salama ya kasance a kansa, kuma ta wurin mikinsa ya sa muka warke.
Oysa, bizim isyanlarımız yüzünden onun bedeni deşildi, Bizim suçlarımız yüzünden o eziyet çekti. Esenliğimiz için gerekli olan ceza Ona verildi. Bizler onun yaralarıyla şifa bulduk.
6 Dukanmu, muna kama da tumakin da suka ɓata, kowannenmu ya kama hanyarsa; Ubangiji kuwa ya sa hukunci ya auko a kansa hukuncin da ya wajaba a kanmu.
Hepimiz koyun gibi yoldan sapmıştık, Her birimiz kendi yoluna döndü. Yine de RAB hepimizin cezasını ona yükledi.
7 Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba, duk da haka bai buɗe bakinsa ba; aka kai shi kamar ɗan rago zuwa wurin yanka, kuma kamar tunkiya a gaban masu askinta tana shiru, haka bai buɗe bakinsa ba.
O baskı görüp eziyet çektiyse de Ağzını açmadı. Kesime götürülen kuzu gibi, Kırkıcıların önünde sessizce duran koyun gibi Açmadı ağzını.
8 Da wulaƙanci da kuma hukunci aka ɗauke shi aka tafi. Wa kuwa zai yi maganar zuriyarsa? Gama an kawar da shi daga ƙasar masu rai; saboda laifin mutanena aka kashe shi.
Acımasızca yargılanıp ölüme götürüldü. Halkımın isyanı ve hak ettiği ceza yüzünden Yaşayanlar diyarından atıldı. Onun kuşağından bunu düşünen oldu mu?
9 Aka yi jana’izarsa tare da mugaye, aka binne shi tare da masu arziki, ko da yake bai taɓa yin wani tashin hankali ba, ko a sami ƙarya a bakinsa.
Şiddete başvurmadığı, Ağzından hileli söz çıkmadığı halde, Ona kötülerin yanında bir mezar verildi, Ama öldüğünde zenginin yanındaydı.
10 Duk da haka nufin Ubangiji ne a ƙuje shi yă kuma sa yă sha wahala, kuma ko da yake Ubangiji ya sa ransa ya zama hadaya don zunubi, zai ga zuriyarsa zai kuma kawo masa tsawon rai, nufin Ubangiji kuma zai yi nasara a hannunsa.
Ne var ki, RAB onun ezilmesini uygun gördü, Acı çekmesini istedi. Canını suç sunusu olarak sunarsa Soyundan gelenleri görecek ve günleri uzayacak. RAB'bin istemi onun aracılığıyla gerçekleşecek.
11 Bayan wahalar ransa, zai ga hasken rai, ya kuma gamsu; ta wurin saninsa bawana mai adalci zai’yantar da mutane masu yawa, zai kuma ɗauki laifofinsu.
Canını feda ettiği için Gördükleriyle hoşnut olacak. Doğru kulum, kendisini kabul eden birçoklarını aklayacak. Çünkü onların suçlarını o üstlendi.
12 Saboda haka zan ba shi rabo tare da manya, zai kuma raba ganima tare da masu ƙarfi, domin ya ba da ransa har mutuwa, aka kuma lissafta shi tare da masu laifofi. Gama ya ɗauki zunubin mutane masu yawa, ya kuma yi roƙo saboda laifofinsu.
Bundan dolayı ona ünlüler arasında bir pay vereceğim, Ganimeti güçlülerle paylaşacak. Çünkü canını feda etti, başkaldıranlarla bir sayıldı. Pek çoklarının günahını o üzerine aldı, Başkaldıranlar için de yalvardı.

< Ishaya 53 >