< Ishaya 45 >

1 “Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa, ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi don yă ci al’ummai a gabansa ya kuma tuɓe makaman sarakuna, don yă buɗe ƙofofi a gabansa don kada a kulle ƙofofi.
Tako govori Gospod svojemu maziljencu Kiru, čigar desnico sem prijel, da bi pred njim podjarmil narode in odpasal bom ledja kraljev, da pred njim odprem dvoje opuščenih velikih vrat in velika vrata ne bodo zaprta:
2 Zan sha gabanka in baje duwatsu; zan farfashe ƙofofin tagulla in kuma kakkarye ƙyamaren ƙarfe.
»Jaz bom šel pred teboj in naredil skrivljene kraje ravne, bronasta velika vrata bom razbil na koščke in železne zapahe presekal na dvoje.
3 Zan ba ka dukiyar duhu, arzikin da aka ajiye a asirtattun wurare, saboda ka san cewa ni ne Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya kira ka da suna.
Dal ti bom zaklade teme in skrita bogastva skrivnih krajev, da boš lahko vedel, da sem jaz, Gospod, ki te kličem s tvojim imenom, Izraelov Bog.
4 Saboda sunan Yaƙub bawana, Isra’ila zaɓaɓɓena, na kira ka da suna na ba ka matsayin bangirma, ko da yake ba ka san ni ba.
Zaradi Jakoba, mojega služabnika in Izraela, mojega izvoljenega, sem te celó poklical po tvojem imenu. Imenoval sem te, čeprav me nisi poznal.
5 Ni ne Ubangiji, kuma babu wani; in ban da ni babu wani Allah. Zan ƙarfafa ka, ko da yake ba ka san ni ba,
Jaz sem Gospod in nobenega drugega ni, ni Boga poleg mene. Opasal sem te, čeprav me nisi poznal,
6 saboda daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta mutane za su san cewa babu wani in ban da ni. Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
da bi lahko vedeli od sončnega vzhoda in od zahoda, da ni nikogar poleg mene. Jaz sem Gospod in nobenega drugega ni.
7 Ni ne na siffanta haske na kuma halicci duhu, ni ne nake ba da nasara in kuma jawo bala’i; ni, Ubangiji ne ke aikata dukan waɗannan abubuwa.
Jaz oblikujem svetlobo in ustvarjam temo, sklepam mir in ustvarjam zlo. Jaz, Gospod, delam vse te stvari.
8 “Ku sammai, ku sauko da adalci kamar ruwan sama; bari gizagizai su zubar da yayyafi kamar adalci. Bari ƙasa ta buɗe, bari ceto ya tsiro, bari adalci ya yi girma tare da shi; ni, Ubangijine, na sa ya faru.
Kapljajte, ve nebesa od zgoraj in naj nebo izlije pravičnost. Naj se zemlja odpre in naj rodi rešitev duš in naj skupaj požene pravičnost; jaz, Gospod, sem to ustvaril.
9 “Kaitonka mai gardama da Wanda ya yi ka, da wanda yake kasko a cikin kasko a ƙasa. Yumɓu ya iya ce wa magini, ‘Me kake yi?’ Aikinka na iya cewa, ‘Ba shi da hannuwa’?
Gorje tistemu, ki se prepira s svojim Stvarnikom! Naj se črepinja prička s črepinjami zemlje. Mar bo ilo reklo tistemu, ki ga oblikuje: »Kaj delaš?« Ali tvoje delo: »On nima rok?«
10 Kaiton wanda yake cewa mahaifinsa, ‘Me ka manta?’ Ko kuwa ga mahaifiyarsa, ‘Me kin haifa?’
Gorje tistemu, ki pravi svojemu očetu: »Čemu si zaplodil?« Ali ženski: »Kaj si rodila?«
11 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, da kuma Mahaliccinsa. Game da abubuwan da ke zuwa, kun tambaye ni game da’ya’yana, ko kuwa kun ba ni umarni game da aikin hannuwana?
Tako govori Gospod, Sveti Izraelov in njegov Stvarnik: »Vprašajte me o stvareh, ki pridejo, glede mojih sinov in glede dela mojih rok mi zapovejte.
12 Ai, ni ne wanda ya yi duniya na kuma halicci mutum a kanta. Hannuwana ne sun miƙe sammai; na umarci rundunar sararin sama.
Naredil sem zemljo in na njej ustvaril človeka. Jaz, celó moje roke so razprostrle nebo in zapovedal sem vsej njegovi vojski.
13 Zan tā da Sairus cikin adalcina. Zan sa dukan hanyoyinsa su miƙe. Zai sāke gina birnina ya kuma’yantar da mutanena masu bautar talala, amma ba don wata haya ko lada ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Dvignil sem ga v pravičnosti in jaz bom usmerjal vse njegove poti. Zgradil bo moje mesto in izpustil bo moje ujetnike, ne za ceno niti [ne za] nagrado, « govori Gospod nad bojevniki.
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kayayyakin Masar da hajar Kush, da waɗannan dogayen Sabenawa, za su ƙetaro zuwa wurinku za su kuma zama naku; za su bi bayanku, suna zuwa cikin sarƙoƙi. Za su rusuna a gabanku su roƙe ku, suna cewa, ‘Tabbas Allah yana tare da ku, babu kuma wani; babu wani allah.’”
Tako govori Gospod: »Trud Egipta in trgovanje Etiopije in Sabejcev, postavnih mož, bo prišlo k tebi in oni bodo tvoji. Prišli bodo za teboj, v verigah bodo prišli in padli dol k tebi, ponižno te bodo prosili, rekoč: ›Zagotovo je Bog v tebi in tam ni nikogar drugega, tam ni Boga.‹
15 Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka, Ya Allah da Mai Ceton Isra’ila.
Resnično, ti si Bog, ki samega sebe skrivaš, oh Izraelov Bog, Odrešenik.
16 Dukan masu yin gumaka za su sha kunya; za su fita da kunya gaba ɗaya.
Osramočeni bodo in tudi zbegani, vsi izmed njih. Skupaj bodo šli v zmešnjavo, ki so izdelovalci malikov.
17 Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila da madawwamin ceto; ba za ku sāke shan kunya ko ƙasƙanci ba, har abada.
Toda Izrael bo rešen v Gospodu z večno rešitvijo duš. Ne boste osramočeni niti zbegani, od veka do veka.
18 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci sammai, shi ne Allah; shi da ya sarrafa ya kuma yi duniya, ya kafa ta; bai halicce ta don ta zama ba kome ba, amma ya yi ta don a zauna a ciki, ya ce, “Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
Kajti tako govori Gospod, ki je ustvaril nebo; sam Bog, ki je oblikoval zemljo in jo naredil, osnoval jo je, ni je ustvaril zaman, oblikoval jo je, da bi bila naseljena. Jaz sem Gospod in nobenega drugega ni.
19 Ban yi magana asirce ba, daga wani wuri a ƙasar duhu ba; ban faɗa wa zuriyar Yaƙub, ‘Ku neme ni a banza ba.’ Ni, Ubangiji maganar gaskiya nake yi; na furta abin da yake daidai.
Nisem govoril na skrivnem, na temnem kraju zemlje. Jakobovemu semenu nisem rekel: ›Zaman me iščite.‹ Jaz, Gospod, govorim pravičnost, razglašam stvari, ki so pravilne.
20 “Ku tattaru ku zo; ku taru, ku masu gudun hijira daga al’ummai. Masu jahilci ne waɗanda suke ɗaukan gumakan katakai suna yawo, waɗanda suke addu’a ga allolin da ba za su cece su ba.
Zberite se in pridite, približajte se skupaj, vi, ki ste pobegnili narodom. Nimajo spoznanja, ki postavljajo les svojih rezanih podob in molijo k bogu, ki ne more rešiti.
21 Furta abin da zai kasance, ku gabatar da shi, bari su yi shawara tare. Wa ya faɗa wannan tuntuni, wa ya yi shelar sa a kwanakin dā? Ba ni ba ne, Ubangiji? Kuma babu Allah in ban da ni, Allah mai adalci da kuma Mai Ceto; babu wani sai ni.
Povejte in privedite jih blizu; da, naj se skupaj posvetujejo. Kdo je to razglasil od starodavnega časa? Kdo je to povedal od tistega časa? Mar nisem jaz, Gospod? In nobenega drugega Boga ni poleg mene, pravičnega Boga in Odrešenika, nobenega ni poleg mene.
22 “Ku juyo gare ni ku sami ceto, dukanku iyakokin duniya; gama ni ne Allah, kuma babu wani.
Poglejte k meni in bodite rešeni, vsi konci zemlje, kajti jaz sem Bog in nobenega drugega ni.
23 Da kaina na rantse, bakina ya furta cikin dukan mutunci kalmar da ba za a janye ba. A gabana kowace gwiwa za tă durƙusa; ta wurina kowane harshe zai rantse.
Prisegel sem sam pri sebi, beseda je izšla iz mojih ust v pravičnosti in se ne bo vrnila: ›Da se bo k meni priklonilo vsako koleno, vsak jezik bo prisegel.‹
24 Za su yi zance game da ni su ce, ‘A cikin Ubangiji kaɗai akwai adalci da kuma ƙarfafawa.’” Duk wanda ya yi fushi da shi zai zo wurinsa ya kuma sha kunya.
Zagotovo bo nekdo rekel: ›V Gospodu imam pravičnost in moč.‹ Celó k njemu bodo prišli ljudje in vsi tisti, ki so ogorčeni zoper njega, bodo osramočeni.
25 Amma a cikin Ubangiji dukan zuriyar Isra’ila za su sami adalci za su kuwa yi yabo.
V Gospodu bo vse seme Izraela opravičeno in bo slavilo.

< Ishaya 45 >