< Hosiya 2 >
1 “Ka ce da’yan’uwanka maza, ‘Mutanena,’ ka kuma ce da’yan’uwanka mata, ‘Ƙaunatacciyata.’
Rcete bratřím vašim: Ó lide můj, a sestrám vašim: Ó milosrdenství došlá.
2 “Ka tsawata wa mahaifiyarka, ka tsawata mata, gama ita ba matata ba ce, ni kuma ba mijinta ba ne. Ku roƙe ta tă daina karuwancinta da kuma rashin aminci a tsakanin nononta.
Odpor veďte proti matce vaší, dokažte, že ona není manželka má, a že já nejsem muž její, leč odvaruje smilství svých od tváři své, a cizoložství svých z prostřed prsí svých,
3 In ba haka ba zai tuɓe ta tsirara in bar ta kamar yadda take a ranar da aka haife ta; zan sa ta zama kamar hamada, in mayar da ita busasshiyar ƙasar, in kashe ta da ƙishirwa.
Abych jí nesvlékl do naha, a nepostavil jí tak, jakž byla v den narození svého, a učině ji podobnou poušti, a obrátě ji jako v zemi vyprahlou, umořil bych ji žízní.
4 Ba zan nuna wa’ya’yanta ƙaunata ba, domin su’ya’yan zina ne.
Neslitoval bych se ani nad syny jejími, proto že jsou synové z smilstva.
5 Mahaifiyarsu ta yi rashin aminci ta kuma ɗauki cikinsu ta wurin yi abin kunya. Ta ce, ‘Zan bi kwartayena, waɗanda suke ba ni abinci da ruwa, ulu nawa da lilina, mai nawa da kuma abin sha na.’
Nebo smilní matka jejich, hanebnost páše rodička jejich; říká zajisté: Půjdu za frejíři svými, kteříž mi dodávají chleba mého, vody mé, vlny mé, lnu mého, oleje mého i nápojů mých.
6 Saboda haka zai tare hanyarta da ƙaya; zan yi mata katanga don kada tă sami hanya.
A protož aj, já opletu cestu její trním, a ohradím hradbou, aby stezek svých nalezti nemohla.
7 Za tă bi kwartayenta amma ba za tă kama su ba; za tă neme su amma ba za tă same su ba. Sa’an nan za tă ce, ‘Zan koma ga mijina na fari, gama dā ya fi mini yadda nake a yanzu.’
Tehdy běhati bude za frejíři svými, a však nedostihne jich, hledati jich bude, ale nenalezne. I dí: Ej nu, již se navrátím k manželu svému prvnímu, proto že mi lépe tehdáž bylo než nyní.
8 Ba ta yarda cewa ni ne wanda ya ba ta hatsi, sabon ruwan inabi da mai ba, wanda ya jibge mata azurfa da zinariya, waɗanda suka yi amfani wa Ba’al ba.
Nebo ona nezná toho, že jsem já dával jí obilé, a mest a olej, anobrž rozmnožoval stříbro i zlato, kteréž vynakládají na Bále.
9 “Saboda haka zan ƙwace hatsina sa’ad da ya nuna, da sabon ruwan inabina sa’ad da ya ƙosa. Zan karɓe ulu nawa da lilina, da take niyya ta rufe tsiraicinta.
Protož poberu zase obilé své v čas jeho, i mest svůj v jistý čas jeho, a odejmu jí vlnu svou i len svůj k přiodívání nahoty její,
10 Saboda haka yanzu zan buɗe tsiraicinta a idanun kwartayenta; ba wani da zai ƙwace ta daga hannuwana.
A tak v brzce odkryji mrzkost její před očima frejířů jejích, a žádný jí nevytrhne z ruky mé.
11 Zan tsayar da dukan bukukkuwarta, bukukkuwarta na shekara-shekara, da kuma kiyaye bikin Sababbin Wata nata, kwanakin Asabbacinta, dukan ƙayyadaddun bukukkuwarta.
A učiním přítrž vší radosti její, svátkům jejím, novoměsícům jejím i sobotám jejím, a všechněm slavnostem jejím.
12 Zan lalatar da inabinta da kuma itatuwan ɓaurenta, waɗanda take cewa su ne abin da kwartayenta suka biya; zan mayar da su kurmi, namun jeji kuwa za su ci su.
Pohubím také révoví její a fíkoví její, proto že říká: Ty věci jsou mzda má, kterouž mi dali frejíři moji; a obrátím je v les, a sžerou je živočichové polní.
13 Zan hukunta ta saboda kwanakin da ta ƙone turare wa Ba’al; ta yi wa kanta ado da zobai da duwatsu masu daraja, ta bi kwartayenta, amma ta manta da ni,” in ji Ubangiji.
A budu na ní vyhledávati dnů Bálů, v nichž jim kadí, a ozdoběci se náušnicemi svými a záponami svými, chodí za frejíři svými, na mne se pak zapomíná, praví Hospodin.
14 “Saboda haka yanzu zan rarrashe ta; zan bishe ta zuwa hamada in kuma yi mata magana a hankali.
Protož aj, já namluvím ji, když ji uvedu na poušť; nebo mluviti budu k srdci jejímu.
15 A can zan mayar mata da gonakin inabinta, zan kuma sa Kwarin Akor yă zama ƙofar bege. A can za tă rera kamar a kwanakin ƙuruciyarta, kamar a lokacin da ta fita daga Masar.
A dám jí vinice její od téhož místa, i údolé Achor místo dveří naděje, i bude tam zpívati jako za dnů mladosti své, totiž jako tehdáž, když vycházela z země Egyptské.
16 “A waccan rana,” in ji Ubangiji, “za ki ce da ni ‘mijina’; ba za ki ƙara ce ni ‘maigidana’ ba.
I stane se v ten den, dí Hospodin, že volati budeš: Muži můj, a nebudeš mne volati více: Báli můj.
17 Zan cire sunayen Ba’al daga leɓunanta; ba za a ƙara kira sunayensu ba.
Nebo vyprázdním jména Bálů z úst tvých, aniž připomínáni budou více v jménu svém.
18 A waccan rana zan yi alkawari dominsu da namun jeji da kuma tsuntsayen sararin sama da dukan halittu masu rarrafe a ƙasa. Baka da takobi da yaƙi zan sa su ƙare a ƙasar, domin duk su zauna lafiya.
A učiním pro tebe smlouvu v ten den s živočichy polními, a s ptactvem nebeským i s zeměplazy, lučiště pak a meč polámi, i válku odejmu z země, a způsobím to, aby bydleli bezpečně.
19 Zan ɗaura aure da ke har abada; zan ɗaura aure da yake cikin adalci da gaskiya, cikin ƙauna da jinƙai.
I zasnoubím tě sobě na věčnost, zasnoubím tě sobě, pravím, v spravedlnosti a v soudu a v dobrotivosti a v hojném milosrdenství.
20 Zan ɗaura aure da yake cikin aminci za ki kuwa yarda cewa ni ne Ubangiji.
Zasnoubím tě sobě také u víře, abys poznala Hospodina.
21 “A waccan rana zan amsa,” in ji Ubangiji, “zan amsa wa sararin sama, za su kuwa amsa wa ƙasa;
I stane se v ten den, že vyslýchati budu, dí Hospodin, vyslýchati budu nebesa, a ona vyslyší zemi.
22 ƙasa kuma za tă amsa wa hatsi, sabon ruwan inabi da kuma mai, su kuma za su amsa wa Yezireyel.
Země pak vyslyší obilé, i mest, i olej, a ty věci vyslyší Jezreele.
23 Zan dasa ta wa kaina a ƙasar; zan shuka ƙaunata ga wanda na ce ‘Ba ƙaunatacciyata ba.’ Zan faɗa wa waɗanda a ce ‘Ba mutanena ba,’ ‘Ku mutanena ne’; za su kuwa ce, ‘Kai ne Allahna.’”
Nebo ji rozseji sobě na zemi, a smiluji se nad Loruchámou, Loammi pak řeknu: Lid můj jsi ty, a on dí: Bože můj.