< Ezekiyel 2 >

1 Ya ce mini, “Ɗan mutum, tashi ka tsaya a ƙafafunka zan kuma yi maka magana.”
Telle fut la vision de l’image de la gloire du Seigneur; et je vis; et je tombai sur ma face, et j’entendis la voix de quelqu’un parlant. Et il me dit: Fils d’un homme, tiens-toi sur tes pieds, et je te parlerai.
2 Yayinda yake magana, sai Ruhu ya sauko mini ya kuma tā da ni a ƙafafuna, na kuma ji shi yana mini magana.
Et il entra en moi un esprit, après que le Seigneur m’eut parlé, et il m’établit sur mes pieds; et j’entendis quelqu’un me parlant,
3 Ya ce, “Ɗan mutum, ina aikan ka zuwa ga Isra’ilawa, zuwa ga al’ummar’yan tawayen nan da suka yi mini tayarwa; su da kakanninsu sun yi mini tawaye har yă zuwa yau.
Et disant: Fils d’un homme, moi je t’envoie vers les fils d’Israël, vers ces nations apostates qui se sont retirées de moi; eux et leurs pères ont violé mon alliance jusqu’à ce jour.
4 Mutanen da nake aikan ka masu ƙin ji ne da kuma taurinkai. Ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya faɗa.’
Et ce sont des enfants à la face dure, au cœur indomptable, ceux auxquels moi je t’envoie; et tu leur diras: Voici ce que dit le Seigneur Dieu:
5 Kuma ko su ji ko kada su ji, gama su gida ne mai tawaye, za su san cewa akwai annabi a cikinsu.
Pour voir si par hasard ils écouteront, et si par hasard ils y manqueront; parce que c’est une maison qui m’exaspère; et ils sauront qu’un prophète a été au milieu d’eux.
6 Kai kuwa, ɗan mutum, kada ka ji tsoro, ko da sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa duk sun kewaye ka kana kuma zama a cikin kunamai. Kada ka ji tsoron abin da za ka faɗa ko ka firgita ta wurinsu, ko da yake su gida ne mai tawaye.
Toi donc, fils d’un homme, ne les crains point, n’appréhende pas leurs discours, parce que des incrédules et des destructeurs sont avec toi, et que tu habites avec des scorpions; ne crains pas leurs paroles, n’aie pas peur de leurs visages; parce que c’est une maison qui m’exaspère.
7 Dole ka yi maganata gare su, ko su ji ko kada su ji, gama su’yan tawaye ne.
Tu leur diras donc mes paroles, pour voir si par hasard ils écouteront, et s’ils y manqueront, parce qu’ils m’irritent sans cesse.
8 Amma kai, ɗan mutum, ka saurari abin da zan faɗa maka. Kada ka yi tawaye kamar wannan gidan’yan tawaye; ka buɗe bakinka ka kuma ci abin da na ba ka.”
Mais toi, fils d’un homme, écoute tout ce que je te dis; ne m’exaspère pas comme cette nation m’exaspère sans cesse; ouvre la bouche et mange tout ce que moi je te donne.
9 Sai na duba, na kuma ga hannu ya miƙe zuwa wurina. A cikinsa akwai littafi,
Et je vis, et voilà que fut envoyée vers moi une main dans laquelle était un livre roulé; et elle déploya devant moi ce livre qui était écrit au dedans et au dehors; et là étaient écrites des lamentations, un chant et malheur.
10 wanda ya nannaɗe a gabana. A kowane gefensa akwai rubutun kalmomin makoki da kuka da kuma kaito.

< Ezekiyel 2 >