< Mai Hadishi 6 >

1 Na ga wani mugun abu a duniya, ya kuma nawaita wa mutane ƙwarai.
A IA no ka mea pono ole a'u i ike ai malalo iho o ka la, a he mea nui la maluna o na kanaka.
2 Allah yakan ba mutum dukiya, da wadata da kuma girma, don kada yă rasa abin da ransa yake so, amma Allah bai ba shi zarafin more su ba, a maimakon haka ma sai baƙo ne yă more su. Wannan ba shi da amfani, mugun abu ne ƙwarai.
O ke kanaka ka mea a ke Akua i haawi mai ai i ka waiwai nona, a me ka lako me ka hanohano; aole nele iki kona uhane i na mea ana e makemake ai, aka hoi, aole i ae mai ke Akua e ai ia i keia mau mea, aka, ua aiia kana e ka malihini. He mea lapuwale keia, a he mea ino hoi.
3 Mutum zai iya kasance da’ya’ya ɗari, yă kuma yi shekaru masu yawa; duk da haka kome daɗewarsa, in bai more wadatarsa ba, bai kuma sami kyakkyawar binnewa ba, na ce, gara wanda aka haife shi gawa.
Ina i loaa i ke kanaka na keiki hookahi haneri, a ola ia i na makahiki he nui loa, aole okana mai na la o kona mau makahiki, aole nae i maona kona uhane i ka maikai, aole hoi ona wahi e kanuia'i; ke hai aku nei au, ua oi aku ka maikai o ke keiki oiliwale i kona.
4 Haihuwa ba tă amfane wanda aka haifa gawa ba, gama ya zo daga duhu ya koma duhu inda aka manta da shi.
No ka mea, ua puka mai oia ma ka lapuwale, a hele aku la ia ma ka pouli, a ua uhiia kona inoa i ka pouli.
5 Ko da yake bai ga hasken rana ba, bai kuma san kome ba, duk da haka ya dai huta, fiye da mutumin da bai more wa ransa ba,
Aole hoi ia i nana i ka la, aole oia i ike iki, ua oi aku ko ia nei oluolu i ko ia la.
6 ko da ya yi shekara dubu biyu amma bai more wadatarsa ba. Ba wuri ɗaya dukansu biyu za su tafi ba?
Oia, ina e ola ia i na makahiki hookahi tausani ke paluaia, aole hoi oia i ike i ka maikai. Aole anei e hele na mea a pau i kahi hookahi?
7 Dukan ƙoƙarin da mutum yake yi, yana yi ne domin bakinsa, duk da haka bai taɓa gamsar da abin da yake marmari.
O na hana a pau a ke kanaka, na kona waha iho no ia, aole nae i maona kona opu.
8 Da me mai hikima ya fi wawa? Wace riba ce matalauci yakan samu don yă iya zama da mutane?
Ma na mea hea i oi aku ai ka mea naauao mamua o ka mea naaupo? Heaha ka mea i loaa i ka ilihune, ka mea i ike i ka hele ana imua o ka poe ola?
9 Gara abin da ido ya gani da kwaɗayin da bai sami biyan bukata ba. Wannan ma ba shi da amfani, naushin iska ne kawai.
Ua oi aku ka maikai o ka ike maka ana mamua o ka hele ana'ku o ka manao. He mea lapuwale keia, a me ka luhi hewa.
10 Duk abin da ya kasance, to, yana da suna, kuma duk abin da mutum yake, an riga an sani. Ba mutumin da zai iya ƙarawa da wanda ya fi shi ƙarfi.
O ka mea i hala aku nei, ua kapaia kona inoa, a o ke kanaka hoi ua ikeia oia, aole hiki ia ia ke ku e i ka mea mana mamua ona.
11 Yadda yawan magana take haka ƙarancin amfaninta, yaya wannan zai amfane wani?
Nolaila, ua mahuahua ka lapuwale ma na mea he nui loa; a pehea la e pono ai ke kanaka?
12 Gama wa ya san abin da ya fi dacewa ga mutum a’yan kwanakinsa marasa amfani da sukan wuce kamar inuwa? Wa kuma zai iya faɗa masa abin da zai faru a duniya bayan ya rasu?
No ka mea, owai ka mea i ike i ka mea e pono ai ke kanaka i kona ola ana, i na la a pau o kona ola lapuwale ana i hoopau ai me he aka la; a owai hoi ka mea nana e hai aku i ke kanaka i na mea e hiki mai ana mahope ona malalo iho o ka la?

< Mai Hadishi 6 >