< Maimaitawar Shari’a 20 >

1 Sa’ad da kuka tafi yaƙi da abokan gābanku, kuka ga dawakai da kekunan yaƙi da kuma mayaƙan da suka fi ku yawa, kada ku ji tsoronsu, domin Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar zai kasance tare da ku.
“Lapho liphuma ukuyakulwa lesitha senu empini libe selibona amabhiza lezinqola kanye lebutho elikhulu ukwedlula elenu, lingabesabi, ngoba uThixo uNkulunkulu wenu, owalikhupha eGibhithe, uzakuba lani.
2 Sa’ad da kuke gab da kama yaƙi, sai firist yă zo gaba yă yi wa mayaƙan jawabi.
Nxa selilungele ukuhlasela, umphristi uzakuza akhulume lebutho.
3 Zai ce, “Ku ji, ya Isra’ila, yau kuna gab da kama da abokan gābanku. Kada ku karai, ko ku ji tsoro; kada ku firgita, ko ku yi rawar jiki a gabansu.
Uzakuthi: ‘Zwana, wena Israyeli, namuhla liya ekuhlaseleni izitha zenu. Lingapheli amandla kumbe lesabe; lingatshaywa luvalo njalo lethuke phambi kwabo.
4 Gama Ubangiji Allahnku, yana tafe tare da ku, zai yaƙi abokan gābanku dominku, yă ba ku nasara.”
Ngoba uThixo uNkulunkulu wenu nguye ohamba lani ukuyalilwela ezitheni zenu ukuba linqobe.’
5 Hafsoshi za su ce wa mayaƙa, “Ko akwai wanda ya gina sabon gida bai kuma buɗe shi ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă buɗe shi.
Izikhulu zizakuthi ebuthweni: ‘Ukhona owakhe indlu entsha ongakayihlali na? Kabuyele emzini wakhe, funa afe empini kuthi omunye asale esezihlalela endlini yakhe.
6 Ko akwai wani da ya shuka inabi, bai kuwa fara jin daɗinsa ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă ji daɗinsa.
Ukhona ohlanyele isivini kodwa engakadli izithelo zaso na? Kabuyele emzini wakhe, funa afe empini kuthi omunye azidlele izithelo zaso.
7 Ko akwai wani da aka yi masa alkawarin mata, bai kuwa aure ta ko ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă aure ta.”
Ukhona osethembise owesifazane kodwa engakamthathi ukuthi abe ngumkakhe na? Kabuyele emzini wakhe, funa afe empini kuthi omunye umuntu amthathe’
8 Sa’an nan hafsoshin za su ƙara da cewa, “Ko akwai wani da yake tsoro, ko ya karai? Bari yă tafi gida don kada’yan’uwansa su karai su ma.”
Izikhulu zizaqhubeka zithi, ‘Ikhona indoda eyesabayo kumbe ephelelwa ngamandla na? Kayibuyele emzini wayo ukuze abafowabo labo bangaphelelwa ngamandla.’
9 Sa’ad da hafsoshin suka gama magana da mayaƙan, sai su naɗa komandodi a kansu.
Kuzakuthi lapho izikhulu seziqedile ukukhuluma lebutho, zizakhetha abalawuli bebutho.
10 Sa’ad da kuka haura don ku fāɗa wa birni, sai ku fara neman garin da salama.
Nxa lisiya edolobheni ukuthi lihlasele, khulumani labantu bakulelodolobho lidinga ukuthula.
11 In sun yarda da salamar, suka buɗe ƙofofin garinsu, to, sai dukan mutanen da suke cikinsa su yi muku aikin gandu, su kuma yi muku aiki.
Bangavuma njalo balivulele amasango abo, bonke abantu bakulelodolobho bazakuba yizichaka zenu balisebenzele.
12 In kuwa suka ƙi salamar, suka fāɗa muku da yaƙi, sai ku yi wa wannan birni ƙawanya.
Kodwa bangala ukwamukela amazwi enu okuthula balihlasele, livimbezeleni lelodolobho.
13 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya ba da shi cikin hannunku, sai ku kashe dukan mazan da suke cikinsa da takobi.
Kuzakuthi lapho uThixo uNkulunkulu wenu esenikele idolobho lelo kini, libulale amadoda wonke ngenkemba.
14 Game da mata, yara, dabbobi da kuma sauran abubuwan da suke cikin birnin, za ku iya kwasa waɗannan a matsayin ganima wa kanku. Za ku kuma yi amfani da ganimar da Ubangiji Allahnku ya ba ku daga abokan gābanku.
Kodwa abesifazane, abantwana, izifuyo kanye lakho konke okukulelodolobho kuzakuba yimpango yenu. Yonke impango yezitha zenu uThixo uNkulunkulu wenu alinika yona izakuba ngeyenu.
15 Haka za ku yi da dukan biranen da suke nesa da ku, waɗanda kuma ba na al’ummai da suke kusa ba.
Lokhu yikho okumele likwenze emadolobheni wonke akude lani njalo angasiwo ezizwe ezihlala eduzane lani.
16 Amma fa, a cikin biranen al’ummai da Ubangiji Allahnku yake ba ku gādo, kada ku bar wani abu mai numfashi da rai.
Kanti-ke, emadolobheni ezizwe uThixo uNkulunkulu wenu alinika wona njengelifa, lingatshiyi lutho oluphefumulayo luphila.
17 Ku hallaka su ƙaƙaf, wato, Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da kuma Yebusiyawa, yadda Ubangiji Allahnku ya umarce ku.
Lizawabhubhisa liwaqede wonke amaHithi, ama-Amori, amaKhenani, amaPherizi, amaHivi kanye lamaJebusi njengokulaywa kwenu nguThixo uNkulunkulu wenu.
18 In ba haka ba, za su koya muku ku bi dukan abubuwan banƙyaman da suke yi, ta yin sujada wa allolinsu, ta haka kuwa ku yi wa Ubangiji Allahnku zunubi.
Funa balifundise ukwenza imikhuba yabo enengekayo yokukhonza onkulunkulu babo, lone kuThixo uNkulunkulu wenu.
19 Sa’ad da kuka yi wa birni ƙawanya kuka daɗe, kuka yi ta yaƙi don ku ci shi, kada ku sassare itatuwansa da gatari, domin za ku ci’ya’yansu. Kada ku sassare su. Gama itatuwan da suke cikin gonaki, ba mutane ne da za ku yi musu ƙawanya?
Nxa idolobho selilivimbezele okwesikhathi eside, lilihlasela ukuze lilithumbe, lingatshabalalisi izihlahla zalo ngokuzigamula, ngoba lingadla izithelo zazo. Lingazigamuli. Kambe izihlahla zeganga zingabantu ukuthi lingazivimbezela na?
20 Amma fa, za ku iya sassare itatuwan da kuka sani ba sa ba da’ya’ya, ku kuma yi amfani da su don ayyukan gina ƙawanyar, sai an ci birnin da yaƙi.
Kodwa-ke lingagamula izihlahla elizaziyo ukuthi azitheli izithelo ezidliwayo ukuze lizisebenzise ekwakheni amadumba lize linqobe ledolobho lelo empini.”

< Maimaitawar Shari’a 20 >