< Maimaitawar Shari’a 17 >

1 Kada ku miƙa wa Ubangiji Allahnku, saniya ko tunkiyar da take da wani lahani, ko naƙasa a cikinta, gama wannan zai zama abar ƙyama gare shi.
“Nimet kisakin nu sin LEUM GOD lowos, kutena cow ku sheep ma oasr kutena ma koluk ke mano. Ma inge mwe srungayuk sel.
2 In an sami wani namiji ko ta mace mai zama a cikinku, a ɗaya daga biranen da Ubangiji ya ba ku yana aikata abin da yake mugu a gaban Ubangiji Allahnku ta wurin karya alkawarinsa,
“Kowos fin lohng lah oasr in sie sin siti suwos, sie mwet — mukul ku mutan — su orekma koluk lain LEUM GOD ac kunausla wuleang lal
3 wanda ya saba wa umarnina, har ya yi sujada ga waɗansu alloli, yana rusuna musu, ko ga rana, ko ga wata, ko kuwa ga taurarin sama,
ke el alu ku orekma nu sin god saya, ku nu ke faht, malem ku itu, ac ma inge lain ma sap lun LEUM GOD.
4 in kuwa aka faɗa muku wannan, to, dole a bincika sosai. In kuwa gaskiya ne, aka kuma tabbatar cewa wannan abin ƙyama ya faru a cikin Isra’ila,
Kowos fin lohng kain in pweng inge, kowos sokak akwoya. Fin pwaye lah ma koluk se inge sikyak in Israel,
5 sai a ɗauki namijin, ko ta mace wanda ya aikata wannan mugun abu zuwa ƙofar birni, a jajjefe wannan mutum sai ya mutu.
na usla mwet sac nu likin siti uh, ac tanglal nwe ke el misa.
6 Bisa ga shaidar mutum biyu ko uku, za a iya kashe mutum, amma ba za a iya kashe mutum bisa ga shaida mutum guda ba.
Tusruktu, el ac anwuki fin oasr mwet loh luo ku pus liki, su lainul; el fah tia anwuki fin oasr mwet loh sefanna.
7 Hannuwan shaidun ne za su zama na farko a kisan wanda ake zargin, sa’an nan hannuwan dukan mutane. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
Mwet loh inge pa ac tanglal meet uh, toko na mwet ngia fah wi tanglal. Pa inge ma ac oru lumah koluk se inge in wanginla.
8 In aka kawo ƙarar da yake da wuya sosai ga alƙali a kotunanku, ko wadda aka zub da jini ne, ko ta faɗa ce, ko kuwa ta wadda aka ci mutunci ce, ku kai su wurin da Ubangiji Allahnku zai zaɓa.
“Kutu pacl uh, ac upa nu sin mwet nununku in sie siti in orala wotela lalos in konauk ma pwaye ke kain in sripa inge: suwohs ke ma lun mwet ke acn, ku ke musalla lun mano, ku ke misa se lah ma ke ongla ouiya ku akmas akola se. Pacl lumah ouinge sikyak, kowos in som nu ke acn in alu se ma LEUM GOD lowos El sulela kowos in alu we,
9 Ku je wurin firistoci, waɗanda suke Lawiyawa, ga kuma alƙalin wanda yake mulki a lokacin. Ku bincika daga gare su, za su kuwa ba da hukunci.
ac sang sripa lowos nu sin mwet Levi su mwet tol, ac nu sin mwet nununku se su orekma in pacl sac, elos in wotela.
10 Dole ku aikata hukuncin da suka yi a wurin da Ubangiji zai zaɓa. Ku lura fa, ku aikata kome da suka faɗa muku.
Elos ac orala wotela lalos, na kowos fah oru oana ma elos fahk.
11 Ku yi bisa ga dokar da suka koyar muku da kuma hukuncin da suka yi muku. Kada ku juya daga abin da suka faɗa muku, ko zuwa dama, ko zuwa hagu.
Kowos in insese nu ke konauk lalos, ac fahsr fal nu ke ma nukewa elos sapkin.
12 Duk mutumin da ya yi rashin hankali wa alƙali, ko ga firist wanda yake aiki a nan wa Ubangiji Allahnku, dole a kashe shi. Dole ku fid da mugu daga Isra’ila.
Kutena mwet su seakos ma mwet nununku sac ku mwet tol se su orekma ke pacl sacn wotela uh, fah anwuki. In ouiya se inge kowos ac fah sisla ma koluk se inge liki Israel.
13 Dukan mutane kuwa za su ji, su kuma ji tsoro, ba kuwa za su ƙara yin rashin hankali kuma ba.
Mwet nukewa fah lohng kac ac sangengla, na wangin mwet ac sifil pulaik in oru lumah inge.
14 Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kuka mallake ta, kuka kuma zauna a cikinta, sai kuka ce, “Bari mu naɗa sarki a kanmu kamar sauran al’umman da suke kewaye da mu,”
“Tukun kowos ac eisla facl se LEUM GOD lowos El ac sot nu suwos ac kowos oakwuki tari we, na kowos ac lungse in oasr sie tokosra lowos, in oana mutunfacl nukewa su raunikowosla.
15 ku tabbata kun naɗa sarki a kanku wanda Ubangiji Allahnku ya zaɓa ne. Dole yă zama daga cikin’yan’uwanku. Kada ku sa baƙo a kanku, wanda ba mutumin Isra’ila ɗan’uwanku ba.
Karinganang tuh mwet se kowos ac sulela in tokosra elan mwet se ma LEUM GOD El sulela. El enenu elan siena sin mwet Israel wiowos. Nik kowos oru sie mwetsac in tokosra lowos.
16 Sarkin, ba zai nemi dawakai da yawa wa kansa ba, ko yă sa mutane su koma Masar don su sami ƙarin dawakai ba, gama Ubangiji ya faɗa muku, “Ba za ku ƙara koma wancan hanya kuma ba.”
Tia enenu in pukanten horse nutin un mwet mweun lal tokosra, ac elan tia supwala mwet nu Egypt in moul horse we, mweyen LEUM GOD El fahk tari mu mwet lal in tia sifil folok nu we.
17 Sarkin ba zai auri mata masu yawa ba, in ba haka ba zuciyarsa za tă karkata. Ba zai tara azurfa da zinariya da yawa ba.
In tia pus mutan kien tokosra, mweyen elos ac ku in kifasulla liki LEUM GOD; ac elan tia sifacna akkasrupyal ke silver ac gold.
18 Sa’ad da ya hau kursiyin mulkinsa, sai yă rubuta wa kansa a littafin kofin wannan doka da aka ɗauka daga na firistoci, waɗanda suke Lawiyawa.
Pacl se el ac tokosrala, enenu in oasr yorol sie ma simusla ke book in ma sap ac kas in luti lun God, ma simla oana book limlim emeet ah ma karinginyuk sin mwet tol Levi.
19 Zai kasance tare da shi, zai kuma karanta shi dukan kwanakin ransa, saboda yă koyi girmama Ubangiji Allahnsa, yă kuma bi dukan kalmomin wannan doka da kuma waɗannan ƙa’idodi a hankali
Book se inge elan karingin in oanna siskal, ac elan riti in moul lal nufon tuh elan lutlut in arulana akfulatye LEUM GOD, ac in oaru in akos ma nukewa ma sapkinyuk loac.
20 don kada yă ɗauki kansa ya fi’yan’uwansa, yă kuma juya daga dokar zuwa dama, ko zuwa hagu. Sa’an nan shi da kuma zuriyarsa za su daɗe suna mulki a Isra’ila.
Ma inge ac fah oru elan tia nunku mu el wo liki mwet Israel wial, oayapa elan tia seakos ma sap lun LEUM GOD in kutena ouiya. Na el fah leum ke yac puspis, ac fwilin tulik natul ac fah leumi Israel ke fwil puspis tokol.

< Maimaitawar Shari’a 17 >