< Amos 1 >

1 Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.
Besede Amosa, ki je bil med čredniki iz Tekóe, ki jih je videl glede Izraela v dneh Uzíjaha, Judovega kralja in v dneh Jerobeáma, Jehoáševega sina, Izraelovega kralja, dve leti pred potresom.
2 Ya ce, “Ubangiji ya yi ruri daga Sihiyona ya kuma yi tsawa daga Urushalima; wuraren kiwo duk sun bushe, dutsen Karmel kuma ya yi yaushi.”
Rekel je: » Gospod bo rjovel iz Siona in izustil svoj glas iz Jeruzalema in prebivališča pastirjev bodo žalovala in vrh Karmela se bo posušil.«
3 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Damaskus, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Domin sun ci zalunci Gileyad zalunci mai tsanani,
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Damaska in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker so Gileád mlatili z mlatilnimi orodji iz železa.
4 zan sa wuta a gidan Hazayel, da za tă ƙona kagarun Ben-Hadad.
Temveč bom poslal ogenj v Hazaélovo hišo, ki bo použil Ben Hadádove palače.
5 Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus; zan hallaka sarkin da yake cikin Kwarin Awen da kuma mai riƙe da sandar mulkin Bet-Eden. Mutanen Aram za su je bauta a ƙasar Kir,” in ji Ubangiji.
Zlomil bom tudi zapah Damaska in iztrebil prebivalca iz ravnine Aven in tistega, ki drži žezlo, iz edenske hiše in ljudstvo iz Sirije bo šlo v ujetništvo v Kir, « govori Gospod.
6 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Gaza, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun sayar wa Edom,
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Gaze in zaradi štirih ne bom odvrnil njene kazni, ker so odvedli proč ujete, celotno ujetništvo, da jih izročijo Edómu;
7 Zan aika da wuta a katangar Gaza ta ƙone duk kagarunta.
toda poslal bom ogenj na obzidje Gaze, ki bo pogoltnil njene palače
8 Zan hallaka sarkin Ashdod da kuma mai riƙe da sandar mulki na Ashkelon. Zan hukunta Ekron, har sai dukan Filistiyawa sun mutu,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
in iztrebil bom prebivalca iz Ašdóda in tistega, ki drži žezlo iz Aškelóna. Svojo roko bom obrnil zoper Ekrón in preostanek Filistejcev bo izginil, « govori Gospod Bog.
9 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Taya, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun kai su bauta a Edom, ba su kula da yarjejjeniyar da aka yi ta zama kamar’yan’uwa ba,
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Tira in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker so celotno ujetništvo izročili Edómu in se niso spomnili bratske zaveze.
10 zan aika da wuta a Taya, da za tă ƙone kagarunta.”
Toda jaz bom na obzidje Tira poslal ogenj, ki bo požrl njegove palače.«
11 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Edom, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya fafari ɗan’uwansa da takobi, babu tausayi, domin ya ci gaba da fusata bai yarda yă huce daga fushinsa ba.
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Edóma in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker je svojega brata zasledoval z mečem in zavrgel vse usmiljenje in je njegova jeza neprestano trgala in je svoj bes ohranjal na veke;
12 Zan aika wuta a Teman da za tă ƙone kagarun Bozra.”
toda poslal bom ogenj nad Temán, ki bo požrl palače v Bocri.«
13 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Ammon, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya tsaga cikin matan Gileyad masu juna biyu don kawai yă ƙwace ƙasar.
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Amónovih otrok in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker so razparali nosečnice iz Gileáda, da bi lahko razširili svojo mejo.
14 Zan sa wuta a katangar Rabba da za tă ƙone kagarunta za a yi kururuwa a ranar yaƙi, faɗan kuwa zai yi rugugi kamar hadiri.
Toda jaz bom zanetil ogenj na obzidju Rabe in ta bo požrl njene palače z vpitjem na dan bitke, z viharjem na dan vrtinčastega vetra.
15 Sarkinta zai je bauta, shi da ma’aikatansa,” in ji Ubangiji.
Njihov kralj bo šel v ujetništvo, on in njegovi princi skupaj, « govori Gospod.

< Amos 1 >