< Ayyukan Manzanni 9 >
1 Ana cikin haka, Shawulu ya ɗage yana barazana yin kisa da tsananta wa almajiran Ubangiji. Sai ya je wurin babban firist
Kintu Saul, Probhu laga chela khan ke morai dibo koi kene kotha kori thakise aru tai moha purohit logote jaise
2 ya roƙe shi ya ba shi wasiƙu zuwa majami’un Damaskus, don in ya sami wani a wurin wanda yake bin wannan Hanya, ko maza ko mata, yă kama su a matsayin’yan kurkuku yă kai Urushalima.
aru tai moha purohit logote chithi mangise Damascus sheher laga mondoli khan nimite, jodi tai rasta te jai thaka homoi te kunba manu pai, mota aru mahila hoilebi, eitu khan ke dhori kene Jerusalem te loi jabole.
3 Da ya yi kusa da Damaskus a kan hanyarsa, ba zato ba tsammani sai wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi.
Jitia tai safar te jai thakise, Damascus te punchibole usor huwa homoi te, achanak sorgo pora ujala hoi kene ekta puhor tai uporte jolise;
4 Sai ya fāɗi a ƙasa ya kuma ji wata murya ta ce masa, “Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini?”
aru titia tai matite giri jaise, aru ekta awaj taike koi thaka hunise, “Saul, Saul, kele tumi Moike dukh di ase?”
5 Shawulu ya yi tambaya ya ce, “Wane ne kai, ya Ubangiji?” Ya amsa ya ce, “Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
Aru titia Saul hudise, “Apuni kun ase Probhu?” Aru Probhu jowab dise, “Moi Jisu ase junke tumi dukh di ase; pathor te theng marile nijor he jokhom pabo.”
6 Yanzu ka tashi ka shiga cikin birnin, za a kuma gaya maka abin da dole za ka yi.”
Titia tai asurit hoise aru bhoi pora kapi kene koise, “Probhu moi ki kori bole lage?” Titia Probhu taike koise, “Uthibi aru Damascus sheher te jabi, aru tumi ki koribo lage etu sob tumike koi dibo.”
7 Mutanen da suke tafiya tare da Shawulu suka rasa bakin magana; sun ji muryar amma ba su ga kowa ba.
Jun manu Saul logote jai thakise taikhan chup hoi jaise, taikhan awaj hunise, kintu kunke bhi dikha nai.
8 Shawulu ya tashi daga ƙasa, amma sa’ad da ya buɗe idanunsa bai iya ganin wani abu ba. Saboda haka aka kama hannunsa aka yi masa jagora zuwa cikin Damaskus.
Titia Saul khara hoise, aru jitia tai laga suku khuli se, tai eku bhi dikhi bole napara hoise; titia taikhan tai laga hath dhori kene Damascus te loi jaise.
9 Kwana uku yana a makance, bai ci ba bai kuma sha kome ba.
Aru tai tin din suku andha hoi jaise aru eku dikhi bole para nai, aru kha luwa bhi kora nai.
10 A Damaskus kuwa akwai wani almajiri mai suna Ananiyas. Ubangiji ya kira shi a cikin wahayi ya ce, “Ananiyas!” Ananiyas ya amsa, “Ga ni, ya Ubangiji.”
Damascus te ekjon chela Ananias koi kene thakise. Probhu pora taike darshan pora koise, “Ananais!” Titia tai koise, “Sabi, moi yate ase Probhu.”
11 Ubangiji ya ce masa, “Je gidan Yahuda da yake a Miƙaƙƙen Titi ka yi tambaya ko akwai wani mutum daga Tarshish mai suna Shawulu, gama ga shi yana addu’a.
Titia Probhu taike koise, “Uthibi, aru Sidha kowa rasta te jabi, aru Judas laga ghor te jai kene ekjon manu Saul, Tarsus sheher pora aha, ase na nai hudibi, kelemane tai prathana kori ase.
12 Cikin wahayi ya ga wani mutum mai suna Ananiyas ya zo ya sa hannuwansa a kansa don yă sāke samun ganin gari.”
Aru tai darshan te ekjon manu Ananias koi kene dikhise, aru tai uporte te hath rakhi kene thaka dikhise, etu pora tai aru dikhibo paribo.”
13 Ananiyas ya amsa ya ce, “Ubangiji, na ji labarin mutumin nan sosai da kuma duk lahanin da ya yi wa tsarkakanka a Urushalima.
Kintu Ananias koise, “Probhu, moi etu manu laga kotha bisi manu pora hunise, tai Jerusalem te kiman pobitro manu ke dukh dise.
14 Ga shi kuma ya zo nan da izinin manyan firistoci, don yă kama duk wanda yake kiran bisa sunanka.”
Tai moha purohit khan pora adhikar loise aru jun manu apuni laga naam lobo taike bondhi ghor te hali dibo.”
15 Amma Ubangiji ya ce wa Ananiyas, “Je ka! Wannan mutum zaɓaɓɓen kayan aikina ne don yă kai sunana a gaban Al’ummai da sarakunansu da kuma a gaban mutanen Isra’ila.
Kintu Probhu taike koise, “Jabi, kelemane tai Moi laga basi luwa kaam kora manu hobo, tai he moi laga naam Porjati khan ke, raja khan ke aru Israel laga bacha khan ke koi dibo;
16 Zan nuna masa wahalar da dole zai sha saboda sunana.”
kelemane Moi taike dikhai dibo, tai moi laga naam nimite ki dukh uthabo lagibo.”
17 Sa’an nan Ananiyas ya tafi gidan ya kuma shiga ciki. Da ya sa hannuwansa a kan Shawulu, sai ya ce, “Ɗan’uwana Shawulu, Ubangiji, Yesu, wanda ya bayyana gare ka a kan hanya yayinda kake zuwa nan, ya aiko ni domin ka sāke gani a kuma cika ka da Ruhu Mai Tsarki.”
Aru Ananias etu ghor te jaise, aru tai laga hath Saul uporte rakhi kene koise, “Bhai Saul, Probhu Jisu pora tumi rasta te ahi thaka homoi te dikhai dise, Tai moike tumi usorte pathaise, tumi aru dikhibo aru Pobitro Atma pora bhorta hobo.”
18 Nan da nan, sai wani abu kamar ɓawo ya fāɗo daga idanun Shawulu, ya kuma sāke iya ganin gari. Sai ya tashi aka kuma yi masa baftisma,
Etu homoi te Saul laga suku pora kiba chamra nisena giri jaise, aru tai dikhi bole parise, aru tai uthi kene baptizma loise;
19 bayan ya ci abinci, sai sāke samun ƙarfi. Shawulu ya yi kwanaki masu yawa tare da almajiran da suke a Damaskus.
aru tai bhat khai kene takot paise. Aru tai chela khan logote Damascus te olop din thakise.
20 Nan take ya fara wa’azi cikin majami’u cewa Yesu Ɗan Allah ne.
Tai joldi mondoli khan te jai kene Khrista Isor laga Putro ase koi kene prochar korise.
21 Dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki suka ce, “Ba shi ne mutumin da ya tā-da-na-zaune-tsaye a kan masu kira bisa ga wannan sunan a Urushalima ba? Ba ya zo nan ne don yă kai su a matsayin’yan kurkuku ga manyan firistoci ba?”
Aru jun manu tai laga kotha hunise sob manu asurit hoi kene koise, “Jerusalem te Khrista naam loi thaka khan ke dukh diya to etu manu nohoi? Aru yate tai yate aha to taikhan ke bandi kene moha purohit khan logot loi jabole ahise.”
22 Duk da haka Shawulu ya yi ta ƙara ƙarfi, ya kuma rikitar da Yahudawan da suke zaune a Damaskus, ta wurin tabbatar musu cewa, Yesu shi ne Kiristi.
Kintu Saul aru bisi mon dangor hoise, aru Damascus te thaka Yehudi khan nimite ekta chinta hoi jaise aru Jisu he Khrista ase koikena prochar kori thakise.
23 Bayan kwanaki masu yawa, sai Yahudawa suka haɗa baki su kashe shi,
Kintu bisi din ja pichete, Yehudi khan Saul ke morai dibole kotha milai loise.
24 amma Shawulu ya sami labarin shirinsu. Dare da rana suka yi fakonsa a ƙofofin birnin don su kashe shi.
Kintu taikhan laga bhabona to Saul jani loise. Taike morai dibole nimite din raat dorja usorte te rukhi thakise.
25 Amma almajiransa suka ɗauke shi da dare suka saukar da shi a cikin kwando ta taga a katanga.
Kintu tai laga chela khan rati huwa homoi te, taike ani kene tukri pora diwar niche korise aru paar kori dise.
26 Da ya zo Urushalima, ya yi ƙoƙarin shiga cikin almajiran amma dukansu suka ji tsoronsa, ba su gaskata cewa tabbatacce shi almajiri ba ne.
Aru jitia Saul Jerusalem te ahise, tai chela khan logote mili bole kosis korise, kintu taikhan sob taike bhoi korise, tai bhi ekjon chela ase koi kene biswas kora nai.
27 Amma Barnabas ya ɗauke shi ya kawo shi wurin manzanni. Ya gaya musu yadda Shawulu a kan hanyarsa ya ga Ubangiji kuma cewa Ubangiji ya yi magana da shi, da yadda a Damaskus ya yi wa’azi ba tsoro a cikin sunan Yesu.
Kintu Barnabas pora taike apostle khan logote loi jaise, aru Probhu pora kineka taike rasta te lok paise aru ki koise, aru tai Damascus te kineka mon dangor pora Jisu laga naam prochar korise, etu sob koi dise.
28 Saboda haka Shawulu ya zauna tare da su yana kai da kawowa a sake a cikin Urushalima, yana magana gabagadi a cikin sunan Ubangiji.
Titia tai chela khan logote Jerusalem te aha juwa korise. Aru tai mon dangor pora Probhu laga naam loise.
29 Ya yi magana ya kuma yi muhawwara da Yahudawa masu jin Hellenanci, amma suka yi ƙoƙarin kashe shi.
Tai Greece te thaka Yehudi khan logot bhi kotha korise; kintu taikhan taike morai dibole kosis korise.
30 Sa’ad da’yan’uwa suka sami labarin wannan, sai suka ɗauke shi zuwa Kaisariya suka aika da shi Tarshish.
Jitia biswasi bhai khan etu janise, taike Caesarea te loijai kene Tarsus te pathai dise.
31 Sa’an nan ikkilisiya ko’ina a Yahudiya, Galili da kuma Samariya ta sami salama. Ta yi ƙarfi; ta kuma ƙarfafa ta wurin Ruhu Mai Tsarki, ta ƙaru sosai tana rayuwa cikin tsoron Ubangiji.
Titia, Judea aru Galilee aru Samaria laga girja khan shanti te thakise; aru Probhu laga bhoi te thakise aru ekjon-ekjon ke Pobitro Atma pora mon dangor kori dise, aru girja laga ginti aru bhi bisi hoi jaise.
32 Da Bitrus yake zazzaga ƙasar, sai ya je ya ziyarci tsarkakan da suke a Lidda.
Etiya eneka hoise, jitia Peter sob jagate safar korise, Lydda town te thaka Isor laga manu khan usorte bhi jaise.
33 A can ya tarar da wani mutum mai suna Eniyas, shanyayye wanda yake kwance kan gado shekara takwas.
Ta te tai Aeneas koi kene ekjon manu ke lok paise, tai bisna te ath saal pora ghumai thakise, aru tai jothor bemar thakise.
34 Sai Bitrus ya ce masa, “Eniyas, Yesu Kiristi ya warkar da kai. Tashi ka naɗe tabarmarka.” Nan da nan Eniyas ya tashi.
Peter taike koise, “Aeneas, Jisu Khrista tumike changai koridi ase, uthibi aru tumi laga bisna thik kori lobi,” aru titia tai joldi uthijaise.
35 Duk waɗanda suke zama a Lidda da Sharon suka gan shi suka kuma juyo ga Ubangiji.
Titia Lydda aru Sharon te thaka manu khan taike dikhi kene mon ghuraise aru Probhu ke biswas korise.
36 A Yoffa akwai wata almajira mai suna Tabita (a harshen Girik sunanta shi ne Dokas); ita mai aikin alheri ce kullum, tana kuma taimakon matalauta.
Joppa te Tabitha koi kene ekjon mahila chela thakise, jun laga motlob ase “Dorcas.” Etu mahila sob bhal kaam kore aru gorib manu khan uporte bisi morom thakise.
37 A lokacin nan ta yi rashin lafiya ta mutu, aka kuma yi wa gawarta wanka aka ajiye a wani ɗaki a gidan sama.
Kintu tai bemar pora mori jaise, aru taike gaw dhulai dikene upor kamra te rakhise.
38 Lidda yana kusa da Yoffa; saboda haka sa’ad da almajirai suka ji cewa Bitrus yana a Lidda, sai suka aiki mutum biyu wurinsa su roƙe shi cewa, “In ka yarda ka zo nan da nan!”
Aru Lydda jaga to Joppa usorte thakise, aru Peter ta te ase koi kene chela khan hunise, aru taikhan pora duijon manu ke tai logote anurodh kori kene pathaise, “Amikhan logote deri nohoi kene ahibi.”
39 Sai Bitrus ya tafi tare da su, sa’ad da ya iso sai aka kai shi ɗakin saman. Duka gwauraye suka tsaya kewaye da shi, suna kuka suna nunnuna masa riguna da kuma waɗansu tufafin da Dokas ta yi yayinda take tare da su.
Titia Peter uthi kene taikhan logot jaise. Jitia tai ponchise, taikhan pora taike upor kamra te loi jaise aru ta te sob bidhowa khan tai usorte khara kori kene kandi thakise, aru Dorcas pora tai jinda thaka homoi te taikhan nimite kapra bonai diya khan dikhai dise.
40 Bitrus ya fitar da su duka daga ɗakin; sa’an nan ya durƙusa ya yi addu’a. Da ya juya wajen matacciyar, sai ya ce, “Tabita, tashi.” Ta buɗe idanunta, ta ga Bitrus sai ta tashi zaune.
Kintu Peter taikhan sobke bahar jabo dise, aru tai athukari kene prathana korise. Titia, tai laga gaw phale saikene koise, “Tabitha, uthibi.” Tai suku khuli se, aru Peter ke dikhi kene tai bohi jaise.
41 Ya kama ta a hannu ya taimake ta ta tsaya a ƙafafunta. Sa’an nan ya kira masu bi da kuma gwaurayen ya miƙa musu ita da rai.
Titia Peter tai laga hath dikene taike uthai dise; aru pobitro manu aru bidhowa khan ke jinda hoi juwa to dikhai dise.
42 Wannan ya zama sananne ko’ina a Yoffa, mutane da yawa kuma suka gaskata da Ubangiji.
Aru Joppa te thaka sob etu kotha jani loise, aru bisi manu Probhu ke biswas korise.
43 Bitrus ya zauna a Yoffa na ɗan lokaci tare da wani mai aikin fatu mai suna Siman.
Peter bisi din Joppa te Simon koi kene ekjon manu ghor te thakise.