< 2 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, da Sila, da Timoti, Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.
Paul, aru Silvanus aru Timothy, Thessalonica sheher laga girja ke likhi ase, juntu Baba Isor aru Probhu Jisu Khrista te ase.
2 Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Apnikhan logote amikhan laga Baba Isor laga anugrah aru Probhu Jisu Khrista laga shanti thakibi.
3 Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku,’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa.
Amikhan hodai apnikhan nimite Isor ke dhanyavad dibo lage, bhai khan. Etu thik ase, kele koile apnikhan laga biswas bisi dangor hoi kene jai ase, aru apnikhan sob ekjon-ekjon nimite morom thaka to bisi hoi ase.
4 Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.
Etu nimite amikhan nijor pura mon khushi kori kene apnikhan laga kotha Isor laga girja ke koidi ase. Apnikhan ke dukh kosto diya homoi te apnikhan kineka dhorjo korise aru biswas te thakibo parise etu laga kotha khan koidi ase. Apuni khan dukh kosto te dhorjo kora to amikhan koi thake.
5 Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala.
Etu Isor laga dharmikta pora kora bisar laga sakhi ase, kele koile etu nimite he apuni to Isor laga rajyo karone yogya ase, jun nimite apuni khan bhi dukh kosto pai ase.
6 Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
Kelemane, kun pora apnikhan ke dukh kosto diye, taikhan ke Isor pora he dukh kosto dibo, eneka kora to Isor nimite dharmikta dikha ase,
7 yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
aru jun khan amikhan logote dukh te ase, sob nimite aram pabo. Etu hobo jitia Probhu Jisu Tai laga mohan sorgodoth khan logote akas te ulaikena ahibo.
8 Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
Juli thaka jui pora Tai jun khan Isor ke najane aru Probhu Jisu laga susamachar ke mana nai taikhan uporte saja dibo.
9 Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Taikhan anonto homoi laga nosto te sajah pabo aru Isor aru Tai laga mohima thaka takot pora dur hoi jabo. (aiōnios g166)
10 a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.
Tai eitu khan koribo jitia Tai laga pobitro khan logot stuti pabole wapas ahibo, aru Taike biswas kora khan Taike saikene asurit hobo. Kilekoile amikhan laga etu gawahi kora kotha ke apnikhan biswas korise.
11 Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza.
Etu nimite amikhan hodai apnikhan karone prathana kori thake, amikhan laga Isor pora apnikhan ke mata to yogya hoi thaki bole. Amikhan etu he prathana kori ase Tai pora apnikhan laga bhal kaam laga itcha thaka sob pura kori dibo karone aru biswas laga kaam khan pura hokti pora hobole karone.
12 Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.
Amikhan laga Probhu Jisu laga mohima apnikhan laga jibon te dikhibo nimite prathana kore, aru Tai pora apnikhan ke stuti kori dibo, etu sob hobo amikhan Isor aru Probhu Jisu Khrista laga anugrah nimite.

< 2 Tessalonikawa 1 >