< 2 Sama’ila 21 >

1 Lokacin da Dawuda yake mulki, an yi yunwa shekara uku a jere; saboda haka Dawuda ya nemi nufin Ubangiji. Ubangiji ya ce, “Saboda Shawulu ne da alhakin jinin gidansa; domin ya kashe Gibeyonawa.”
V Davidovih dneh je bila takrat tam tri leta lakota, leto za letom. David je poizvedel od Gospoda. In Gospod je odgovoril: » To je zaradi Savla in zaradi njegove krvoločne hiše, ker je pobil Gibeónce.«
2 Sai sarki ya tattara Gibeyonawa ya yi musu magana. (To, Gibeyonawa ba sashen Isra’ilawa ba ne, amma mutanen Amoriyawa ne da suka ragu, waɗanda Isra’ila ta rantse za tă bari da rai, amma Shawulu cikin kishinsa don Isra’ila da Yahuda ya yi ƙoƙari yă hallaka su duka.)
Kralj je poklical Gibeónce in jim rekel; (torej Gibeónci niso bili izmed Izraelovih otrok, temveč od ostanka Amoréjcev in Izraelovi otroci so jim prisegli. Savel pa si je prizadeval, da jih v svoji gorečnosti do Izraelovih otrok in Juda, pokonča.)
3 Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?”
Zato je David rekel Gibeóncem: »Kaj naj storim za vas? S čim naj storim spravo, da boste lahko blagoslovili Gospodovo dediščino?«
4 Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?”
Gibeónci so mu rekli: »Nočemo imeti niti Savlovega srebra, niti zlata, niti njegovih hiš, niti ne boš za nas nikogar ubil v Izraelu.« Rekel je: »Kar boste rekli, to bom storil za vas.«
5 Suka ce wa sarki, “Mutumin da ya hallaka mu ya kuma yi mana makirci don kada mu kasance tare da Isra’ilawa ko’ina a cikin ƙauyukansu,
Kralju so odgovorili: »Od človeka, ki nas je použil in ki je snoval zoper nas, da bi bili mi uničeni od preostanka v vseh Izraelovih pokrajinah,
6 a ba mu zuriyarsa maza bakwai, mu kashe su, mu kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji a Gibeya na Shawulu wannan zaɓaɓɓen Ubangiji.” Sai sarki ya ce, “Zan ba ku su.”
naj nam bo izročenih sedem mož izmed njegovih sinov in obesili jih bomo Gospodu v Savlovi Gíbei, ki ga je Gospod izbral.« Kralj je rekel: »Dal jih bom.«
7 Sarki ya ware Mefiboshet ɗan Yonatan jikan Shawulu, saboda rantsuwar da take tsakanin Dawuda da Yonatan, ɗan Shawulu a gaban Ubangiji.
Toda kralj je prizanesel Mefibóšetu, sinu Savlovega sina Jonatana, zaradi Gospodove prisege, ki je bila med njima, med Davidom in Savlovim sinom Jonatanom.
8 Amma sarki ya ɗauki Armoni da Mefiboshet,’ya’ya biyu maza waɗanda Rizfa’yar Aiya ta haifa wa Shawulu, tare da’ya’ya maza biyar na Merab’yar Shawulu, waɗanda ta haifa wa Adriyel ɗan Barzillai, mutumin Mehola.
Temveč je kralj vzel dva sinova Ajájeve hčere Ricpe, ki jih je rodila Savlu, Armoníja in Mefibóšeta in pet sinov Savlove hčere Mihále, ki jih je vzgojila za Adriéla, sina Mehólčana Barzilája
9 Ya ba da su ga Gibeyonawa, waɗanda suka kashe su, suka kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji. Dukan bakwai ɗin an kashe su gaba ɗaya; an kashe su a farkon kwanankin girbi, daidai lokacin fara girbin sha’ir.
in izročil jih je v roke Gibeóncem in obesili so jih na hribu pred Gospodom. Vseh sedem je skupaj padlo in bili so usmrčeni v dneh žetve, v prvih dneh, v začetku ječmenove žetve.
10 Rizfa’yar Aiya ta ɗauki tsumma ta yi wa kanta shimfiɗa a kan dutse. Tun daga farkon girbi har ruwa damina ya sauko a kan gawawwakin, ba tă yarda tsuntsayen sama su taɓa su da rana ko mugayen namun jeji da dare ba.
Ajájeva hči Ricpa pa je vzela vrečevino in jo razgrinjala na skali od začetka žetve, dokler nanje ni kapljala voda z neba in ni pustila niti pticam neba, da na njih počivajo podnevi niti živalim polja ponoči.
11 Da aka gaya wa Dawuda abin da Rizfa’yar Aiya ƙwarƙwaran Shawulu ta yi,
To je bilo povedano Davidu, kaj je storila Savlova priležnica, Ajájeva hči Ricpa.
12 sai ya je ya kwashe ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga mutanen Yabesh Gileyad (Gama mutanen sun saci gawawwakin Shawulu da Yonatan daga inda Filistiyawa suka kakkafa su a kan itace a filin Bet-Shan, bayan da Filistiyawa suka kashe su a Gilbowa.)
David je odšel in vzel Savlove kosti in kosti njegovega sina Jonatana od ljudi iz Jabéš Gileáda, ki so jih ukradli iz ulice Bet Šeána, kjer so jih Filistejci obesili, ko so Filistejci umorili Savla na Gilbói.
13 Dawuda ya kawo ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga can, a kuma aka tattara dukan ƙasusuwan waɗanda Gibeyonawan suka kashe, suka kuma rataye.
Od tam je prinesel gor kosti Savla in kosti njegovega sina Jonatana in zbrali so [tudi] kosti tistih, ki so bili obešeni.
14 Suka binne ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan a kabarin Kish, mahaifin Shawulu, a Zela a Benyamin. Suka kuma yi kome da sarki ya umarta. Bayan wannan Allah ya ji addu’arsu a madadin ƙasar.
Kosti Savla in njegovega sina Jonatana so pokopali v Celi, v Benjaminovi deželi, v mavzoleju njegovega očeta Kiša in izpolnili so vse, kar je kralj zapovedal. Potem se je dal Bog izprositi za deželo.
15 Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi.
Poleg tega so Filistejci ponovno imeli vojno z Izraelom in David je šel dol in njegovi služabniki z njim in borili so se zoper Filistejce, David pa je postal slaboten.
16 Ishbi-Benob kuwa, wani daga zuriyar Rafa, wanda nauyin kan māshinsa na tagulla ya yi shekel ɗari uku, wanda yake kuma da sabon māshi, ya ce zai kashe Dawuda.
Jišbí Benób, ki je bil izmed sinov velikana, čigar sulica je tehtala tristo šeklov brona v teži, je bil opasan z novim mečem, misleč, da bo umoril Davida.
17 Amma Abishai ɗan Zeruhiya ya kawo wa Dawuda gudummawa; ya bugi Bafilistin, ya kashe shi. Sa’an nan mutanen Dawuda suka rantse masa suka ce, “Ba za ka ƙara fita tare da mu wurin yaƙi ba, don kada fitilar Isra’ila tă mutu.”
Toda Cerújin sin Abišáj mu je pomagal, udaril Filistejca in ga ubil. Potem so mu Davidovi možje prisegli, rekoč: »Ne boš več šel z nami v bitko, da ne pogasiš Izraelove svetlobe.«
18 Ana nan, sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa, a Gob. A lokacin Sibbekai mutumin Husha ya kashe Saf, wani daga zuriyar Rafa.
Pripetilo se je po tem, da je bila ponovno bitka s Filistejci pri Gobu. Takrat je Hušán Sibeháj ubil Safa, ki je bil izmed sinov velikana.
19 Sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa a Gob, Elhanan ɗan Ya’are-Oregim mutumin Betlehem ya kashe Goliyat mutumin Gat, wanda girmar sandan māshinsa ta yi kama da taɓarya.
In tam je bila ponovno bitka s Filistejci v Gobu, kjer je Elhanán, sin Betlehemca Jaaré Orgíma, usmrtil brata Gitéjca Goljata, katerega palica njegove sulice je bila podobna tkalčevemu brunu.
20 Har wa yau a wani yaƙin da aka yi a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu, da kuma yatsotsi shida a kowane ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriya Rafa ne.
In tam je bila spet bitka v Gatu, kjer je bil mož visoke postave, ki je imel na vsaki roki šest prstov in na vsakem stopalu šest prstov, štiriindvajset po številu, in tudi on je bil rojen velikanu.
21 Da ya yi wa Isra’ila reni, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwa Dawuda, ya kashe shi.
Ko je izzival Izraela, ga je Jonatan, sin Davidovega brata Šimája, usmrtil.
22 Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.
Ti štirje so bili rojeni velikanu v Gatu in padli so po Davidovi roki in po roki njegovih služabnikov.

< 2 Sama’ila 21 >