< 2 Sama’ila 12 >

1 Ubangiji ya aiki Natan wurin Dawuda. Da ya tafi wajensa, sai ya ce, “An yi waɗansu mutum biyu a wani gari, ɗaya mai arziki, ɗayan kuma matalauci.
Rəbbee Natan peyğambar Davudne k'anyaqa g'ıxele. Natan mang'une k'anyaqa arı, inəxüd eyhe: – Sa şaharee q'öyre insan vooxhe. Manbışda sa karnana manasar kar deşda eyxhe.
2 Mai arzikin yana da babban garken tumaki, da kuma shanu,
Karnane insanıqa geed çavra-vəq'ə eyxhe.
3 amma matalauci ba shi da kome sai’yar tunkiyar da ya sayo. Ya yi kiwonta, ta kuwa yi girma tare shi da yaransa. Takan ci tare da shi ta sha ruwa a kwaf nasa, har ma ta kwanta a ƙirjinsa. Ta ma zama kamar’ya a gare shi.
Kar deşdang'uqamee alivşu xəp qaa'ane vughulyne bederıle ğayrı, vuççud eyxhe deş. Mang'vee mana beder cune uşaxaaşika sacigee xəp qaa'a vuxha. Mançin mang'une xılençe kar oyxhan ıxha, mang'une k'oleençed xhyan ulyoğa ıxha. G'alyuvxhasıb mana mang'ul oo g'ulyoxha vuxha. Mana mang'unemee yişşene cigee vuxha.
4 “To, sai ga wani baƙo ya zo wurin mai arzikin nan, amma mai arzikin ya ƙi yă kama tunkiyarsa, ko saniyarsa yă yanka don yă shirya wa baƙon da ya zo abinci. A maimako, sai ya je ya kama’yar tunkiyan nan ta matalaucin ya yanka ya shirya wa mutumin da ya zo masa.”
Sayəqees karnane insanısqa menne cigabışeençe mihman arayle. Karnane insanıs cong'əə arıyne mihmannemee otxhuniy ha'asva cune çavra-vəq'əyke həyvan avqu givk'as qiviykkanna. Mang'vee hark'ın kar deşing'una beder avqu abı, cong'əə arıyne mihmanıs otxhuniy ha'a.
5 Dawuda ya husata ƙwarai da mutumin, ya ce wa Natan, “Muddin Ubangiji yana a raye, mutumin da ya yi wannan ya cancanci yă mutu!
Davudna mane insanılqa qəl avqu, Natanık'le eyhen: – Vorne Rəbbilqan k'ın ixhen, man hı'iyne insanıs qik'uyud avaak'a.
6 Dole yă biya diyyar tunkiyan nan sau huɗu, domin ya aikata haka ba tausayi.”
Rəhı'm hidyav'u, məxbına iş g'avcuva, mang'vee mane bederıl-alla yoq'nəqees geed kar qeles.
7 Sai Natan ya ce wa Dawuda, “Kai ne mutumin! Ga abin da Ubangiji, Allah ya ce, ‘Na naɗa ka sarki bisa Isra’ila, na kuma cece ka daga hannun Shawulu.
Natanee Davuduk'le eyhen: – Mana insan ğu vorna! İzrailyne Allahee Rəbbee inəxüdud eyhe: «Zı ğu İzrailyna paççah xhinne g'əyxı', Zı ğu Şaulne xılençe g'attixhan hı'ı.
8 Na ba ka gidan maigidanka, da matan maigidanka duka. Na ba ka gidan Isra’ila da Yahuda. Da a ce dukan waɗannan sun kāsa maka, ai, da na ƙara maka.
Zı vas yiğne xərıng'un xav huvu. Mang'un yadar Zı yiğne xhılibışeeqa quvu. Zı vas İzrailiniy Yahudayn milletbı huvu. Man vak'le k'ılda g'acuxhee, Zı vas mançile hexxanıd helesınniy.
9 Me ya sa ka rena maganar Ubangiji ta wurin yin mugunta haka a idonsa? Ka kashe Uriya mutumin Hitti da takobi, ka kuma ɗauki matarsa tă zama matarka. Ka kashe shi da takobin Ammonawa.
Nya'a ğu Rəbbine ulesqa pisba qööna iş hav'u? Nya'a ğu Mang'un cuvab g'eliqqa huvu? Q'etbışda eyxhene Uriyne xhunaşşeyke vas xhunaşşe hee'esva, ğu mana g'ılıncıqqa huvu. Ğu mana Ammonbışde xıleka gik'u.
10 To, fa, takobi ba zai taɓa rabu da gidanka ba, domin ka rena ni, ka kuma ƙwace matar Uriya mutumin Hitti ta zama matarka.’
G'iyniyke şaqa yiğne xaake mısacad g'ılınc əq'əna qixhes deş. Ğu Yizın cuvab g'eliqqa huvu, Q'etbışda eyxhene Uriyne xhunaşşeyke vas xhunaşşe hey'ı».
11 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Daga cikin iyalinka zan kawo masifa a kanka. A idanunka zan ɗauki matanka in ba wa wani da yake kusa da kai, zai kuwa kwana da su da rana tsaka.
Rəbbee inəxüdud eyhe: «Zı vakın divan yiğne xaabınbışisqacad qaqqas alikkas. Zı yiğne ulene ögil, yiğın yadar alyapt'ı, vas delesne insanısqa qevles. Manar yiğne-yiğın, ulek'le g'ece-g'ece yiğne yadaaşika g'alixhas.
12 Ka aikata wannan a ɓoye, amma zan aikata wannan da rana tsaka, a gaban dukan Isra’ila.’”
Ğu man kar dyugulenda hı'ı, Zımee man kar yiğene yı'q'ı'hne gahıl gırgıne İzrailybışde ulene ögil ha'as alikkas».
13 Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce, “Ubangiji ya yafe maka zunubin. Ba za ka mutu ba.
Davudee Natanık'le eyhen: – Zı Rəbbine ögil bınah hav'u. Nataneeyid sak'ı, Davuduk'le eyhen: – Rəbbee yiğna bınah havaakal hav'una, ğu qik'as deş.
14 Amma saboda ka yi haka ka sa abokan gāba suka rena Ubangiji, yaron da aka haifa maka zai mutu.”
Ğu məxdın kar hı'iyle qiyğa, Rəbbine duşmanaaşisser Mana k'ap'ik'ıle avqa qa'as əxə. Mançil-allar vake ıxhana dix qik'asda, axvas deş.
15 Bayan Natan ya tafi gida, sai Ubangiji ya bugi yaron da matar Uriya ta haifa wa Dawuda, ya kuwa kamu da ciwo.
Mançile qiyğa Natan cune xaaqa siyk'al. Rəbbee, Davudna dix ık'iyk'ara'ana. Man uşax qik'uyne Uriyeyne xhunaşşeyken ıxha.
16 Dawuda ya roƙi Allah saboda yaron. Ya yi azumi, ya kuma shiga gidansa ya kwana kwance a ƙasa.
Davudee uşaxnemee Allahıs düə haa'a. Mana sivacı xəmbı cune gozee q'ərane ç'iyel alğa'a.
17 Dattawan iyalinsa suka tsaya kusa da shi don su ɗaga shi daga ƙasa, amma ya ƙi, bai kuwa ci wani abu tare da su ba.
Sarayn ağsaqqalar mana ç'iyele oza qa'asva qabı k'ane ulyoozar. Mana ozar qexhe deş, karıd oyxhan deş.
18 A rana ta bakwai sai yaron ya rasu. Barorin Dawuda suka ji tsoro su gaya masa cewa yaron ya mutu, gama sun yi tunani cewa, “Yayinda yaron yake da rai, mun yi magana da Dawuda bai ji mu ba. Yaya za mu gaya masa yaron ya mutu? Ai, zai yi wa kansa ɓarna.”
Yighıd'esde yiğıl uşax qek'an. Davudun nukarar uşax qik'uva mang'uk'le eyhes qəvəyq'ənanbı. Manbışisqa məxüd qayle: – Uşax üç'ürnang'a, şi mana ittunçil aqqeyir, mang'vee şal k'ırı alixhxhı deş. Həşde uşax qik'uva şi mang'uk'le nəxüdne eyhes? Sayid cuk sa kar ha'a.
19 Dawuda ya gane bayinsa suna wa juna raɗan wani abu, sai ya gane yaron ya mutu. Sai ya ce, “Yaron ya rasu ko?” Suka ce, “I, ya rasu.”
Davuduk'le cune nukaraaşe ğud-ğud haa'a g'avxhumee, uşax qik'uva ats'axhxhen. Mang'vee manbışike «Uşax qik'uynneva?» qiyghan. Manbışe «Ho'ova» eyhe.
20 Sa’an nan Dawuda ya tashi daga ƙasa. Bayan ya yi wanka, ya shafa mai, ya kuma canja rigunarsa, sa’an nan ya shiga gidan Ubangiji ya yi sujada. Sai ya tafi gidansa, ya nemi a ba shi abinci, aka ba shi, ya kuwa ci.
Man g'ayxhı, Davud ç'iyele oza qıxha, əyxı'r-səyxı'r vuk'lelqa zeytunun q'ışid qadğu, tanalinbıd badal hı'ı, Rəbbine xaaqa hark'ın, Mang'us kyoyzarna. Qiyğa mana mançe cune xaaqa sak'ı, cus otxhuniy heleva eyhe. Cus oxhanas hucooyiy huvu, mang'vee oyxhanan.
21 Barorinsa suka ce masa, “Me ya sa kake yin haka? Yayinda yaron yake da rai, ka yi azumi, ka kuma yi kuka, amma yanzu da yaron ya mutu, ka tashi, ka kuma ci abinci!”
Nukaraaşe mang'uke qiyghanan: – Ğu in ha'an kar hucoone? Uşax üç'ürnang'a, ğu sivacı geşşu-gyaxvananiy, həşde uşax qik'umee, ğu oza qıxha kar otxhan girğıl?
22 Ya ce musu, “Yayinda yaron yake da rai, na yi azumi, na kuma yi kuka. Na yi tunani na ce, ‘Wa ya sani? Ko Ubangiji zai yi mini alheri yă bar yaron yă rayu.’
Davudee manbışis inəxdın alidghıniy qele: – Uşax üç'ürnang'a, zı sivacı geşşu-gyaxvananiy. Zalygena ixhee, Rəbbis zı qiykkın, uşax gidek'avaniy eyhe.
23 Amma yanzu da ya mutu, me zai sa in yi azumi? Zan iya dawo da shi ne? Ni zan je wajensa, ba shi zai dawo wurina ba.”
Həşde uşax qik'uyn, zı nişisne siv aqqas? Nya'a mana zasse yı'q'əlqa sak'al ha'as əxəyee? Mana zasqa sak'alas deş, zı mang'usqa əlyhəəs.
24 Sai Dawuda ya yi wa matarsa Batsheba ta’aziyya, ya kuma tafi wurinta ya kwana da ita. Ta kuma haifi ɗa, suka ba shi suna Solomon. Ubangiji ya ƙaunace shi;
Qiyğa Davudee xhunaşşeys Bat-Şevays yik'bı hele, ikkeç'u məng'ı'ka g'ılexha. Mana vuxhne ayxu dix uxooxa. Davudee mang'un do Sıleyman giyxhe. Rəbbis man uşax ıkkiykanan.
25 kuma saboda Ubangiji ya ƙaunace shi, sai ya aika da saƙo ta wurin annabi Natan yă ba shi suna Yedidiya.
Mang'vee maqa Natan peyğambar g'ıxele, mangv'eeyid uşaxın do Yedidiyah (Rəbbis ıkkanna) giyxhe.
26 Ana cikin haka, sai Yowab ya yi yaƙi da Rabba na Ammonawa, ya kuma ƙwace babban birnin.
Yoavee Ammonbı vooxhene Rabba eyhene şaharılqa cuna g'oşun k'yoohar hav'u, maana paççahna g'ala avqaaqqa.
27 Sa’an nan Yowab ya aika manzanni wurin Dawuda yana cewa, “Na yaƙi Rabba na kuma ƙwace hanyar samun ruwanta.
Qiyğa Yoavee Davudne k'anyaqa ina xabar ana insanar g'uxoole: – Şi Rabba eyhene şaharılqa k'yophur, manbışe xhyan havacen cigabı aqqı.
28 Yanzu fa ka tattara saura rundunoni ka fāɗa wa birnin ka ci shi. In ba haka ba zan karɓe birnin, a kuma kira shi da sunana.”
Həşdiyle ğu avxuna g'oşun sav'u, arı mane şaharın hiqiy-alladın cigabı aqqe. Qiyğab vuc şahar alept'e. Deşxheene, zı mana şahar avqee, mançis yizın do heles.
29 Saboda haka Dawuda ya tattara sauran rundunar sojojin suka tafi Rabba suka fāɗa masa suka kuma ci shi.
Davudeeyib avxuna g'oşun sav'u, Rabbeeqa arı, dəv'əyka mana avqaaqqana.
30 Ya ɗauke rawanin daga kan sarkinsu, nauyinsa ya kai talenti, na zinariya, an kuma yi masa ado da duwatsu masu daraja, aka aza shi a kan Dawuda. Ya kuma kwashe ganima mai yawa daga garin.
Mang'vee manbışde paççahne vuk'lele tac alyaat'u, cune vuk'lelqa giyxhe. Man tac k'ınəəğəyke hı'ı ıxha, çina yı'q'vaalab sa talant vuxha. Mançine hiqiy-allançed gıranın g'ayebıyiy gitk'ın. Davudee mane şahareençe geed gıranın kar qığa'a.
31 Ya fito da mutanen da suke a can, ya sa su su yi aiki da zarto, da diga, da kuma gatari, ya kuma sa su bugan bulok. Haka ya yi wa dukan garuruwan Ammonawa. Sa’an nan Dawuda da dukan sojoji suka koma Urushalima.
Mane şahareedın millet mang'vee qığatxhu, ayxaaka, yivayne kılıngıkayiy yak'uka işbı gaces ilekka. Qiyğale xhinne manbışisqa karpıç ha'as ilekka ıxha. Davudee Ammonbışde gırgıne şaharbışik man hı'iyle qiyğa, qığeç'u cune g'oşunuka İyerusalimqa ayk'an.

< 2 Sama’ila 12 >