< 2 Sama’ila 12 >

1 Ubangiji ya aiki Natan wurin Dawuda. Da ya tafi wajensa, sai ya ce, “An yi waɗansu mutum biyu a wani gari, ɗaya mai arziki, ɗayan kuma matalauci.
Un Tas Kungs sūtīja Nātanu pie Dāvida. Un tas gāja pie viņa un uz to sacīja: divi vīri bija vienā pilsētā, viens bagāts un otrs nabags.
2 Mai arzikin yana da babban garken tumaki, da kuma shanu,
Un tam bagātam bija ļoti daudz avju un vēršu.
3 amma matalauci ba shi da kome sai’yar tunkiyar da ya sayo. Ya yi kiwonta, ta kuwa yi girma tare shi da yaransa. Takan ci tare da shi ta sha ruwa a kwaf nasa, har ma ta kwanta a ƙirjinsa. Ta ma zama kamar’ya a gare shi.
Bet tam nabagam nebija it nekā kā viens vienīgs jēriņš, ko viņš bija pircis un uzaudzinājis, un tas pie viņa bija uzaudzis kopā ar viņa bērniem; tas ēda no viņa kumosa un dzēra no viņa biķera un gulēja viņa klēpī un bija viņam tā kā bērns.
4 “To, sai ga wani baƙo ya zo wurin mai arzikin nan, amma mai arzikin ya ƙi yă kama tunkiyarsa, ko saniyarsa yă yanka don yă shirya wa baƙon da ya zo abinci. A maimako, sai ya je ya kama’yar tunkiyan nan ta matalaucin ya yanka ya shirya wa mutumin da ya zo masa.”
Kad nu pie tā bagātā vīra atnāca ceļinieks, tad tam bija žēl ņemt no savām avīm un no saviem vēršiem, ko laba sataisīt tam ceļiniekam, kas pie viņa bija atnācis, un viņš ņēma tā nabaga vīra jēriņu un to sataisīja tam vīram, kas pie viņa bija atnācis.
5 Dawuda ya husata ƙwarai da mutumin, ya ce wa Natan, “Muddin Ubangiji yana a raye, mutumin da ya yi wannan ya cancanci yă mutu!
Tad Dāvids dusmās iedegās pret to vīru varen ļoti un viņš sacīja uz Nātanu: tik tiešām kā Tas Kungs dzīvs, tas vīrs, kas to darījis, pelnījis nāvi.
6 Dole yă biya diyyar tunkiyan nan sau huɗu, domin ya aikata haka ba tausayi.”
Un to jēru tam būs četrkārtīgi atdot, tāpēc ka viņš tā darījis un ka nav žēlojis.
7 Sai Natan ya ce wa Dawuda, “Kai ne mutumin! Ga abin da Ubangiji, Allah ya ce, ‘Na naɗa ka sarki bisa Isra’ila, na kuma cece ka daga hannun Shawulu.
Tad Nātans sacīja uz Dāvidu: tu esi tas vīrs. Tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: Es tevi par ķēniņu esmu svaidījis Israēlim, un tevi esmu izpestījis no Saula rokas,
8 Na ba ka gidan maigidanka, da matan maigidanka duka. Na ba ka gidan Isra’ila da Yahuda. Da a ce dukan waɗannan sun kāsa maka, ai, da na ƙara maka.
Un tev esmu devis tava kunga namu, un tava kunga sievas tavā klēpī, un Es tev esmu devis arī Israēla un Jūda namu. Un ja tas vēl nepietiek, tad Es šo un to vēl gribēju pielikt.
9 Me ya sa ka rena maganar Ubangiji ta wurin yin mugunta haka a idonsa? Ka kashe Uriya mutumin Hitti da takobi, ka kuma ɗauki matarsa tă zama matarka. Ka kashe shi da takobin Ammonawa.
Kāpēc tu tad Tā Kunga vārdu esi laidis pār galvu, darīdams, kas ļauns priekš Viņa acīm? To Etieti Ūriju tu esi nokāvis ar zobenu un viņa sievu sev ņēmis par sievu, bet viņu tu esi nokāvis ar Amona bērnu zobenu.
10 To, fa, takobi ba zai taɓa rabu da gidanka ba, domin ka rena ni, ka kuma ƙwace matar Uriya mutumin Hitti ta zama matarka.’
Nu tad zobens neatstāsies no tava nama ne mūžam, tāpēc ka tu Mani esi nicinājis un tā Hetieša Ūrijas sievu ņēmis sev par sievu.
11 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Daga cikin iyalinka zan kawo masifa a kanka. A idanunka zan ɗauki matanka in ba wa wani da yake kusa da kai, zai kuwa kwana da su da rana tsaka.
Tā saka Tas Kungs: redzi, Es vedīšu nelaimi pār tevi no tava paša nama un ņemšu tavas sievas priekš tavām acīm un tās došu tavam tuvākam; tas pie tavām sievām gulēs pašā saulē.
12 Ka aikata wannan a ɓoye, amma zan aikata wannan da rana tsaka, a gaban dukan Isra’ila.’”
Jo tu to esi darījis slepeni, bet Es to darīšu visa Israēla priekšā un pašā saulē.
13 Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce, “Ubangiji ya yafe maka zunubin. Ba za ka mutu ba.
Tad Dāvids sacīja uz Nātanu: es esmu grēkojis pret To Kungu. Un Nātans sacīja uz Dāvidu: tad nu Tas Kungs arī tavus grēkus ir atņēmis; tev nebūs mirt.
14 Amma saboda ka yi haka ka sa abokan gāba suka rena Ubangiji, yaron da aka haifa maka zai mutu.”
Tomēr tāpēc ka tu caur šo lietu Tā Kunga ienaidniekiem esi devis tiešām iemeslu zaimot, tad arī tam dēlam, kas tev dzimis, būs mirt.
15 Bayan Natan ya tafi gida, sai Ubangiji ya bugi yaron da matar Uriya ta haifa wa Dawuda, ya kuwa kamu da ciwo.
Un Nātans gāja savā namā. Un Tas Kungs sita to bērnu, ko Ūrijas sieva Dāvidam bija dzemdējusi, ka tas palika ļoti slims.
16 Dawuda ya roƙi Allah saboda yaron. Ya yi azumi, ya kuma shiga gidansa ya kwana kwance a ƙasa.
Un Dāvids meklēja Dievu par to bērnu, un Dāvids gavēja un iegāja un gulēja par nakti pie zemes.
17 Dattawan iyalinsa suka tsaya kusa da shi don su ɗaga shi daga ƙasa, amma ya ƙi, bai kuwa ci wani abu tare da su ba.
Tad visi viņa nama vecaji gāja pie viņa un viņu gribēja uzcelt no zemes, bet viņš negribēja un neēda maizes ar tiem.
18 A rana ta bakwai sai yaron ya rasu. Barorin Dawuda suka ji tsoro su gaya masa cewa yaron ya mutu, gama sun yi tunani cewa, “Yayinda yaron yake da rai, mun yi magana da Dawuda bai ji mu ba. Yaya za mu gaya masa yaron ya mutu? Ai, zai yi wa kansa ɓarna.”
Un septītā dienā tas bērns nomira. Un Dāvida kalpi bijās viņam sacīt, ka tas bērns miris. Jo tie sacīja: redzi, kamēr tas bērns vēl bija dzīvs, tad mēs ar viņu runājām, un viņš negribēja mūsu balsi klausīt, kā tad lai viņam sakām, ka tas bērns miris, lai viņš nepadara ko ļauna?
19 Dawuda ya gane bayinsa suna wa juna raɗan wani abu, sai ya gane yaron ya mutu. Sai ya ce, “Yaron ya rasu ko?” Suka ce, “I, ya rasu.”
Bet Dāvids redzēja, ka viņa kalpi klusiņām savā starpā runāja, un Dāvids manīja, ka tas bērns miris. Un Dāvids sacīja uz saviem kalpiem: vai tas bērns miris? Un tie sacīja: miris.
20 Sa’an nan Dawuda ya tashi daga ƙasa. Bayan ya yi wanka, ya shafa mai, ya kuma canja rigunarsa, sa’an nan ya shiga gidan Ubangiji ya yi sujada. Sai ya tafi gidansa, ya nemi a ba shi abinci, aka ba shi, ya kuwa ci.
Tad Dāvids cēlās no zemes un mazgājās un svaidījās un pārmija savas drēbes un gāja Tā Kunga namā un pielūdza. Pēc viņš nāca savā namā un pavēlēja, lai viņam maizi ceļ priekšā, un ēda.
21 Barorinsa suka ce masa, “Me ya sa kake yin haka? Yayinda yaron yake da rai, ka yi azumi, ka kuma yi kuka, amma yanzu da yaron ya mutu, ka tashi, ka kuma ci abinci!”
Tad viņa kalpi uz viņu sacīja: kas tas ir, ko tu dari? Kad tas bērns bija dzīvs, tad tu gavēji un raudāji, un kad nu tas bērns miris, tad tu celies un ēdi maizi?
22 Ya ce musu, “Yayinda yaron yake da rai, na yi azumi, na kuma yi kuka. Na yi tunani na ce, ‘Wa ya sani? Ko Ubangiji zai yi mini alheri yă bar yaron yă rayu.’
Un viņš sacīja: kamēr tas bērns vēl bija dzīvs, es gavēju un raudāju, jo es domāju, kas zin, vai Tas Kungs par mani neapžēlosies, ka tas bērns paliek dzīvs.
23 Amma yanzu da ya mutu, me zai sa in yi azumi? Zan iya dawo da shi ne? Ni zan je wajensa, ba shi zai dawo wurina ba.”
Bet kad tas nu miris, kāpēc man būs gavēt? Vai es to vēl varēšu vest atpakaļ? Es gan iešu pie viņa, bet viņš pie manis atpakaļ negriezīsies.
24 Sai Dawuda ya yi wa matarsa Batsheba ta’aziyya, ya kuma tafi wurinta ya kwana da ita. Ta kuma haifi ɗa, suka ba shi suna Solomon. Ubangiji ya ƙaunace shi;
Un Dāvids iepriecināja Batsebu, savu sievu, un iegāja pie tās un gulēja pie tās. Un tā dzemdēja dēlu un tas nosauca viņa vārdu Salamanu. Un Tas Kungs to mīlēja.
25 kuma saboda Ubangiji ya ƙaunace shi, sai ya aika da saƙo ta wurin annabi Natan yă ba shi suna Yedidiya.
Un viņš deva pavēli caur pravieti Nātanu, un šis nosauca viņa vārdu JedidJa (t.i. Dieva mīlēts) Tā Kunga dēļ.
26 Ana cikin haka, sai Yowab ya yi yaƙi da Rabba na Ammonawa, ya kuma ƙwace babban birnin.
Un Joabs karoja pret Rabu, Amona bērnu pilsētu, un ieņēma to ķēniņa pilsētu.
27 Sa’an nan Yowab ya aika manzanni wurin Dawuda yana cewa, “Na yaƙi Rabba na kuma ƙwace hanyar samun ruwanta.
Tad Joabs sūtīja vēstnešus pie Dāvida un sacīja: es pret Rabu esmu karojis un pilsētas lejas daļu jau ieņēmis.
28 Yanzu fa ka tattara saura rundunoni ka fāɗa wa birnin ka ci shi. In ba haka ba zan karɓe birnin, a kuma kira shi da sunana.”
Tad nu sapulcini tos atlikušos ļaudis un apmeties pret to pilsētu un ieņem to, lai es neieņemu to pilsētu, un slava par to lai nepaliek man.
29 Saboda haka Dawuda ya tattara sauran rundunar sojojin suka tafi Rabba suka fāɗa masa suka kuma ci shi.
Tad Dāvids sapulcināja visus ļaudis un nogāja uz Rabu un karoja pret to un to ieņēma,
30 Ya ɗauke rawanin daga kan sarkinsu, nauyinsa ya kai talenti, na zinariya, an kuma yi masa ado da duwatsu masu daraja, aka aza shi a kan Dawuda. Ya kuma kwashe ganima mai yawa daga garin.
Un ņēma viņu ķēniņa kroni no viņa galvas, tam svars bija viens talents zelta un dārgu akmeņu, un tas Dāvidam tapa likts uz galvu; viņš arī ļoti lielu laupījumu izveda no tās pilsētas.
31 Ya fito da mutanen da suke a can, ya sa su su yi aiki da zarto, da diga, da kuma gatari, ya kuma sa su bugan bulok. Haka ya yi wa dukan garuruwan Ammonawa. Sa’an nan Dawuda da dukan sojoji suka koma Urushalima.
Un tos ļaudis, kas tur bija, viņš izveda un tos lika apakš zāģiem un apakš kuļamiem dzelzs ruļļiem un apakš dzelzs cirvjiem, un tos lika ķieģeļu cepļos. Tā viņš darīja visām Amona bērnu pilsētām. Un Dāvids un visi ļaudis griezās atpakaļ uz Jeruzālemi.

< 2 Sama’ila 12 >