< 2 Tarihi 7 >

1 Sa’ad da Solomon ya gama yin addu’a, sai wuta ya sauko daga sama ya cinye hadaya ta ƙonawa da kuma sadakokin, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika haikalin.
Ke safla pre lal Tokosra Solomon, e se tuku inkusrao me ac esukak mwe kisa nukewa ma akoeyukla, ac sie kalem saromrom nwakla Tempul, in fahkak lah LEUM GOD El oasr we.
2 Firistoci ba su iya shiga haikalin Ubangiji ba domin ɗaukakar Ubangiji ta cika shi.
Ke sripen Tempul nwanala ke kalem saromrom sac, mwet tol elos tia ku in utyak nu we.
3 Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ga wutar na saukowa, ɗaukakar Ubangiji kuma tana a bisa haikalin, sai suka durƙusa a dakali da fuskokinsu a ƙasa, suka yi sujada suka kuma yi godiya ga Ubangiji suna cewa, “Ubangiji mai alheri ne, ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.”
Ke mwet Israel elos liye e se oatui inkusrao me ac kalem sac nwakla Tempul, elos faksufi nu fin falful uh ac alu nu sin LEUM GOD ac kaksakunul ke wolana lal ac lungse kawil lal.
4 Sai sarki da dukan mutanen suka miƙa hadayu a gaban Ubangiji.
Na Solomon ac mwet nukewa kisakin mwe kisa nu sin LEUM GOD.
5 Sarki Solomon kuwa ya miƙa hadayar bijimai dubu ashirin da biyu da kuma tumaki da awaki dubu ɗari da dubu ashirin. Ta haka sarki da dukan mutane suka keɓe haikalin Allah.
El kisakin cow longoul luo tausin, ac sheep siofok longoul tausin tuh in mwe kisa in akinsewowo. Ouinge el, ac mwet nukewa, kisaela Tempul sac.
6 Firistoci suka ɗauki matsayinsu, haka kuma Lawiyawa suka tsaya a matsayinsu riƙe da kayansu na bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Ubangiji, waɗanda Sarki Dawuda ya yi domin yabon Ubangiji. An yi amfani da su sa’ad da ake godiya, ana kuma cewa, “Ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.” Kurkusa da Lawiyawa, firistoci suka busa ƙahoninsu, dukan Isra’ila kuwa suna a tsaye.
Mwet tol elos tu yen ma akoeyukla nu selos, ac mwet Levi elos tu ngetang nu selos ac kaksakin LEUM GOD wi pusren mwe on ma Tokosra David el tuh sang nu selos, ac elos onkin on soko ma fahk mu “Lungse Lal Oan Ma Pahtpat,” oana ma David el sapkin tuh elos in oru. Mwet tol elos ukya mwe ukuk, ac mwet nukewa tuyak.
7 Solomon ya tsarkake sashen tsakiya na filin da yake gaban haikalin Ubangiji, a can ya miƙa hadayun ƙonawa da kitsen hadayun salama domin bagaden tagullar da ya yi ba zai iya ɗaukan hadayun ƙonawa, hadayun hatsi da kuma ɓangarori na kitsen ba.
Solomon el akmutalyela ipin acn se infulwa ke mutun Tempul, na el kisakin mwe kisa firir we, ac mwe kisa wheat, ac fact ke mwe kisa in akinsewowo. El oru ouinge mweyen loang bronze se el tuh orala tari, srikla nu ke mwe kisa inge nukewa.
8 Ta haka Solomon ya kiyaye bikin a wannan lokaci har kwana bakwai, dukan Isra’ila kuwa tare da shi, babban taro, mutane daga Lebo Hamat har zuwa Rafin Masar.
Solomon ac mwet Israel nukewa elos akfulatye Kufwen Iwen Aktuktuk ke len itkosr. Oasr mwet na pukanten su tuku yen loessula, oe ke Innek In Utyak Nu Hamath epang, nwe ke masrol nu Egypt in acn eir.
9 A rana ta takwas sai suka yi taro, gama sun yi bikin keɓewar bagade na kwana bakwai da kuma biki na ƙarin kwana bakwai.
Elos mutangla len itkosr in kisakin loang sac, ac sifilpa tafwela ke len itkosr nu ke kufwa ah. Ke len se safla elos oru akfulat safla.
10 A rana ta ashirin da uku na watan bakwai sai ya sallami mutane su tafi gidajensu da farin ciki da kuma murna a zuciya saboda abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi domin Dawuda da Solomon da kuma domin mutanensa Isra’ila.
Len se toko, ke len aklongoul tolu ke malem akitkosr, Solomon el supwalik mwet uh nu yen selos. Elos engan ke mwe insewowo nukewa su LEUM GOD El oru nu sel David, nu sel Solomon, ac nu sin mwet Israel mwet lal.
11 Sa’ad da Solomon ya gama haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki ya kuma yi nasara a yin dukan abin da yake a zuciyarsa da zai yi a haikalin Ubangiji da kuma a fadarsa,
Tukun Tokosra Solomon el aksafyela Tempul ac inkul fulat sin tokosra, ac ma nukewa orekla arulana wo, oana oakwuk lal nu kac,
12 sai Ubangiji ya bayyana gare shi a daren ya ce, “Na ji addu’arka na kuma zaɓi wannan wuri don kaina, a matsayin haikali don hadayu.
na LEUM GOD El sikyang nu sel Solomon ke fong, ac fahk nu sel, “Nga lohng tari pre lom, ac nga insese tuh Tempul se inge in pa acn se mwet uh in orek kisa nu sik we.
13 “Sa’ad da na kulle sammai don kada a yi ruwan sama ko na umarci fāri su cinye amfanin ƙasar ko kuwa na aika da annoba a cikin mutanena,
Kutena pacl nga sruokya in tia af, ku supwala locust in kunausla fokin ima, ku sang mas upa nu fin mwet luk,
14 in mutanena, waɗanda ake kira da sunana, sun ƙasƙantar da kansu, suka kuma yi addu’a, suka nemi fuskata, suka kuma juye daga mugayen hanyoyinsu, zan ji daga sama in kuma gafarta zunubinsu in kuwa warkar da ƙasarsu.
elos fin pre nu sik ac auliyak ac forla liki ma koluk ma elos oru, na nga fah lohngolos inkusrao me, ac nunak munas nu selos, ac sifilpa akwoyela acn selos.
15 Yanzu, idanuna za su buɗu, kunnuwata kuma za su saurara ga addu’o’in da aka miƙa a wannan wuri.
Nga ac fah karinginna Tempul se inge, ac akola in lohng pre nukewa ma ac orek we,
16 Na zaɓi na kuma tsarkake wannan haikali saboda Sunana yă kasance a can har abada. Idanuna da kuma zuciyata kullum za su kasance a can.
mweyen nga sulela acn se inge, ac nga akmutalyela tuh in acn se mwet uh fah alu nu sik we ma pahtpat. Nga ac taran Tempul uh, ac karinganang pacl nukewa.
17 “Game da kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka kuma yi dukan abin da na umarta, ka kiyaye ƙa’idodina da dokokina,
Kom fin oaru in kulansapweyu oana David, papa tomom, el oru, ac akos ma sap luk ac oru ma nukewa nga sapkin nu sum,
18 zan kafa kujerar sarautarka, yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani mutumin da zai yi mulki a bisa Isra’ila ba.’
nga ac fah esamna wuleang nga tuh oru nu sel David, papa tomom, ke nga fahkang nu sel lah fita lal pa ac leum fin mwet Israel nwe tok.
19 “Amma in ka juya daga gare ni ka yashe ƙa’idodi da umarnan da na ba ka, ka yi gaban kanka don ka bauta wa waɗansu alloli ka kuma yi musu sujada,
Tusruktu kom, ac mwet lom, fin seakos ma sap luk ac ma nga sapkin nu suwos, ac alu nu sin god saya,
20 zan tumɓuke Isra’ila daga ƙasata, wadda na ba su, zan kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Zan mai da shi abin karin magana da abin ba’a cikin dukan mutane.
na nga ac fah siskowosla liki facl se su nga tuh sot nu suwos, ac nga fah som liki Tempul se inge su nga akmutalyela tuh in nien alu nu sik. Mwet in acn nukewa ac fah isrun ac akkolukye.
21 Ko da yake wannan haikali yanzu mai girma ne, dukan wanda ya wuce zai kaɗa kai yă ce, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi irin wannan abu ga wannan ƙasa da kuma ga wannan haikali?’
“Tempul se inge arulana akfulatyeyuk inge, tusruktu in pacl sac, mwet nukewa su fahsr alukela ac fah lut ac siyuk, ‘Efu ku LEUM GOD El oru ouinge nu ke facl se inge ac Tempul se inge?’
22 Mutane za su amsa, ‘Domin sun yashe Ubangiji Allah na kakanninsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna musu sujada, suna bauta musu, shi ya sa ya kawo dukan wannan masifa a kansu.’”
Na mwet uh fah topuk mu, ‘Mweyen elos sisla LEUM GOD lalos, su use mwet matu lalos liki acn Egypt. Elos tuh lulalfongi ke god saya, ac orekma nu selos oayapa alu nu selos. Pa inge sripa se sis LEUM GOD El use ongoiya inge nu faclos.’”

< 2 Tarihi 7 >