< 2 Tarihi 35 >

1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
Josia notimo Sap Pasaka ni Jehova Nyasaye e Jerusalem kendo ne oneg nyarombo mar Pasaka chiengʼ mar apar gangʼwen mar dwe mokwongo.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
Noketo jodolo e tijegi kendo nojiwogi kuom tich hekalu mar Jehova Nyasaye.
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
Nowachone jo-Lawi mane osepwodhi ni Jehova Nyasaye mondo opuonj jo-Israel duto niya, “Keturu Sanduku Maler e hekalu mane Solomon wuod Daudi ruodh Israel nogero. Ok onego utingʼe e goku. Omiyo tineuru Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo ni joge Israel.
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
Chanreuru e migepe kaluwore gi anywolau kaka chik mane Daudi ruodh jo-Israel kod Solomon wuode ondiko.
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
“Chunguru Kama Ler gi jo-Lawi moko e kind migepe matindo mag anywola mar joweteu mamoko.
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
Yangʼuru nyiromb Pasaka kendo pwodhreuru mondo ukony joweteu timo gima Jehova Nyasaye nochiko gi dho Musa mondo utim.”
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
Eka Josia nochiwo ni joma nochokore nyirombe gi diek moromo alufu piero adek kod rwedhi alufu adek mondo otimgo misango mar Pasaka. Magi duto nochiwo kogolo kuom mwandune owuon.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
Jodonge bende nokelo chiwo kuom herogi ni ji gi jodolo kod jo-Lawi. Hilkia gi Zekaria kod Jehiel ma jotelo madongo mag hekalu mar Nyasaye nochiwo ni jodolo nyirombe kod diek alufu ariyo gi mia auchiel kod dhok mia adek mondo otimgo misango mar Pasaka.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
Konania bende, kaachiel gi Shemaya kod Nethanel ma owetene kod Hashabia gi Jeyel kod Jozabad mane jatend jo-Lawi nomiyo jo-Lawi nyirombe kod diek alufu abich kod dhok mia abich mondo otimgo misango mar Pasaka.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
Kane gige tich duto oseikore, jodolo nochungʼ keregi kendo jo-Lawi nobedo e migepegi kaka ne ruoth osechiko.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
Nyirombe mag Pasaka nochinji kendo jo-Lawi nomiyo jodolo remo kapod giyangʼo chiayogo mi jodolo nokiro remogo.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
Negiwalo mago mane mag misengini miwangʼo pep ma gimiyo migepe matindo tindo mag ariyo mar anywola mar ji mondo gichiwgi ni Jehova Nyasaye kaka ondiki e kitap Musa. Kamano bende e kaka negitimo kod dhok.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
Ne gibulo jamni mag Pasaka ewi mach kaka chik owacho to ring misengini maler ne gitedo e agulni gi pipni kod sufuriache kendo negipogo ji mapiyo piyo.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
Bangʼ mano negiloso mag-gi giwegi kod misango mag jodolo nikech jodolo mane gin Nyikwa Harun ne timo misengini miwangʼo pep kod misango mag boche nyaka otieno, omiyo jo-Lawi noloso mag-gi giwegi kod mag jodolo ma nyikwa Harun.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
Jower ma nyikwa Asaf ne nitiere keregi kaluwore gi chik mar Daudi gi mar Asaf gi mar Heman kod mar Jeduthun janen mar ruoth. Jorit dhorangeye ne ok owuok kuondegi mag rito nikech owetegi ma jo-Lawi nosetedonigi.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
Kamano tije Jehova Nyasaye duto mar Sap Pasaka kod mar timo misengini miwangʼo pep e kendo mar misango mar Jehova Nyasaye notim chiengʼono, kaka ruoth Josia nochiko.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
Jo-Israel duto mane nitiere nochamo Pasaka e ndalono kendo negitimo Sap Makati ma ok oketie Thowi kuom ndalo abiriyo.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
Pasaka machal kamano ne pok otim e Israel chakre ndalo mag Samuel janabi; kendo onge ruodh Israel moro amora ma nosetimo Pasaka machal gi mane Josia kaachiel gi jodolo, jo-Lawi kod jo-Juda duto gi jo-Israel mane oriwore gi jo-Jerusalem otimo.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
Pasakani notim e higa mar apar gaboro mar loch Josia.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
Bangʼ kane Josia osetieko loso hekalu, Neko ruodh Misri nodhi mondo oked e dala mar Karkemish man but Yufrate mi Josia nodhi mondo orad kode e lweny.
21 Amma Neko ya aiki’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
To Neko noorone joote mondo owachne niya, “En angʼo ma walaro kodi yaye ruodh Juda? In ok ema abiro amonji e kindeni, to amonjo dhoot ma wakedogo. Nyasaye osenyisa mondo atim piyo omiyo kik ipiem gi Nyasaye ma jakora ka ok kamano to obiro tieki.”
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Kata kamano, Josia ne ok oweye, omiyo nodhi korwakore magalagala mondo oked kode. Ne ok odewo gima Neko nonyise kaluwore gi gima Nyasaye ochiko to nodhi mokedo kode e paw Megido.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
Jodir asere nochielo ruoth Josia mi nowacho ni jotichne niya, “Golauru ka nimar asehinyora marach.”
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
Omiyo ne gigole e gache ma gikete e gari machielo mane en-go ma gikele Jerusalem kama nothoe. Noyike e liete mag kwerene kendo jo-Juda kod jo-Jerusalem duto noywage.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
Jeremia nochwogo wend ywak ni Josia kendo jower duto machwo gi mamon pod wero wendno ka giparogo Josia nyaka chil kawuono. Gino oselokore tim jo-Israel kendo wendno ondik e kitap Ywagruok.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
Weche mag ndalo mamoko mag loch Josia kod tichne maber manotimo koluwore gi gima ondiki e Chik mar Jehova Nyasaye,
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
gigo manotimo duto aa chakruokgi nyaka gikogi ondik e kitap ruodhi mag Israel kod Juda.

< 2 Tarihi 35 >