< 2 Tarihi 10 >

1 Rehobowam ya tafi Shekem, gama dukan Isra’ilawa sun je can don su naɗa shi sarki.
Isala: ili ga (north) fi dunu huluane da Lihouboua: me hina bagade hamomusa: , Siegeme moilai bai bagadega gilisila misi. Lihouboua: me da amoga asi.
2 Da Yerobowam ɗan Nebat ya ji wannan (a lokacin yana a Masar, inda ya gudu daga Sarki Solomon ya tafi), sai ya dawo daga Masar.
Be Yelouboua: me (Niba: de egefe - e da Soloumaneba: le Idibidi sogega hobea: i) e da amo hou nababeba: le, Idibidi soge fisili, buhagi.
3 Saboda haka suka aika a zo da Yerobowam, sai shi da dukan Isra’ila suka je wurin Rehobowam suka ce masa.
Isala: ili ga (north) fi huluane da e ilima misa: ne sia: na asi. Amalalu, ilia da gilisili Lihouboua: mema asili, amane sia: i,
4 “Mahaifinka ya sa mana kaya masu nauyi a kanmu, amma yanzu ka sauƙaƙa mana aiki mai zafin nan da kuma kaya masu nauyin da ya sa a kanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
“Dia ada Soloumane da ninima gasa fili hamobeba: le, ninia dioi bagade nabasu. Di da amo gasa fili olelesu hou fisili, amola ninia dioi hagilisisia, amola nini asabole esaloma: ne hamosea, ninia da dima molole fa: no bobogemu.”
5 Rehobowam ya amsa, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.” Saboda haka mutanen suka watse.
Lihouboua: me da bu adole i, “Na da eso udiana esalu, bu masea, dilima bu adole imunu.” Amaiba: le, ilia da fisili asi.
6 Sai Sarki Rehobowam ya nemi shawarar dattawan da suka yi wa mahaifinsa Solomon hidima a lokacin da yake da rai, ya tambaye suya ce, “Wace shawara za ku ba ni don in amsa wa waɗannan mutane?”
Hina bagade Lihouboua: me da asigilai dunu (amo da musa: ea ada Soloumane ea fada: i sia: fidisu dunu) ilima amane adole ba: i, “Dilia adi dawa: bela: ? Na da amo dunuma adi adole ima: bela: ?”
7 Suka amsa suka ce, “In za ka ji tausayi waɗannan mutane ka kuma gamshe su, ka kuma ba su amsar da ta dace, kullum za su zama bayinka.”
Ilia amane adole i, “Di da amo dunu fi noga: le fidimusa: dawa: sea, di ilia adole ba: su amoma asigiwane bu adole ima. Amasea ilia da eso huluane dima molole hawa: hamomu.”
8 Amma Rehobowam ya ƙi shawarar da dattawa suka ba shi ya kuma nemi shawarar matasan da suka yi girma tare, suke kuma yin masa hidima.
Be Lihouboua: me da asigilai dunu, ilia fada: i sia: hame nabi. Be amomane e da ayeligi dunu e ili gilisili asigilai, ilia sia: fawane nabi. Bai e da ayeligi dunu ili amo ea fada: i sia: fidisu dunu hamoi.
9 Ya tambaye su ya ce, “Mece ce shawararku? Yaya zan amsa wa waɗannan mutanen da suke ce mini, ‘Ka sauƙaƙa nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?”
E da ilima amane adole ba: i, “Dilia da nama adi hamoma: ne fada: ne sia: sala: ? Amo dunu ilia da nama, ilia asabole esaloma: ne hamoma: ne sia: sa. Na da ilima adi sia: ma: bela: ?”
10 Matasan da suka yi girma tare shi suka amsa, “Faɗa wa mutanen da suke ce maka, ‘Mahaifinka ya sa kaya masu nauyi a kanmu, amma ka sauƙaƙa nauyinmu.’ Ka faɗa musu, ‘Ƙaramin yatsana ya fi ƙugun mahaifina kauri.
Ilia da bu adole i, “Di ilima amane adole ima, ‘Dilia da na ada da gasa fili hamosu dawa: sala: ? Hame mabu! Na lobo sogo fonobahadi ea defei da na ada ea buluga: su dedei amo baligisa.’
11 Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.’”
Amola ilima eno adole ima, ‘Dafawane! Na ada da dili dioi bagade nabima: ne hamoi. Be na da dioi bagade baligili dilima imunu. Na ada da dili fegasu efe amoga fai. Be na da fegasu efe bagadedafa amoga dili famu!’”
12 Bayan kwana uku sai Yerobowam da dukan mutane suka dawo wurin Rehobowam, yadda sarki ya ce, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.”
Eso osoda baligili, Yelouboua: me amola dunu huluane, hina bagade Lihouboua: me ea hamoma: ne sia: i defele, ema sinidigi.
13 Sarki ya amsa musu da kakkausar murya. Ya ƙi shawarar dattawan,
Lihouboua: me da asigilai dunu ilia fada: i sia: mae dawa: le, dunu huluane ilima gasa fili sia: i.
14 ya kuma bi shawarar matasan ya ce, “Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.”
E da ayeligi ilia fada: i sia: defele sia: i. E amane sia: i. “Dilia da na ada da gasa fili hamosu dawa: sala: ? Hame mabu! Na lobo sogo fonobahadi ea defei da na ada ea buluga: su defei amo baligisa. Dafawane! Na ada da dili dioi bagade nabima: ne hamoi. Be na da dioi bagade baligili dilima imunu. Na ada da dili fegasu efe amoga fai. Be na da fegasu efe bagadedafa amoga dili famu!’”
15 Saboda haka sarki bai saurari mutane ba, gama wannan juyin al’amura daga Allah ne, don a cika maganar Ubangiji da ya yi ga Yerobowam ɗan Nebat ta wurin Ahiya mutumin Shilo.
Hina Gode Ea hanaiga, hou amo E da Siailou Balofede (Gode Sia: Alofesu dunu) Abaidia ea lafidili amo Yelouboua: me (Niba: de egefe) ema sia: i, amo doaga: i dagoi ba: i. Hina bagade Lihouboua: me da dunu fi ilima gasa fili hamoi, amo ea bai da goea.
16 Sa’ad da Isra’ila suka ga sarki ya ƙi yă saurare su, sai suka amsa wa sarki, suka ce, “Wanda rabo muke da shi a wurin Dawuda, wanda sashe muke da shi daga ɗan Yesse? Kowa yă koma tentinsa, ya Isra’ila! Ka lura da gidanka, ya Dawuda!” Saboda haka dukan Isra’ilawa suka tafi gida.
Dunu huluane da hina bagade da ilia sia: nabimu higa: i, amo ba: beba: le, ilia da amane halale sia: i, “Da: ibidi amola ea sosogo fi fisiagama! Ilia da nini hamedafa fidisu! Isala: ili dunu! Ninia da afia: la: di! Lihouboua: me hisu ouligima: ma!” Isala: ili dunu da amanewane odoga: su.
17 Amma game da Isra’ilawan da suke zama a garuruwan Yahuda kuwa, Rehobowam ya ci gaba da yin mulki a bisansu.
Amola Lihouboua: me da dunu fi Yuda soge ganodini, amo fawane ouligimu ba: i.
18 Sarki Rehobowam ya aiki Hadoram wanda yake lura da aikin dole, amma Isra’ilawa suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu. Sarki Rehobowam kuwa ya gaggauta ya shiga keken yaƙinsa ya gudu zuwa Urushalima.
Amalalu, hina bagade Lihouboua: me da udigili sesei hawa: hamosu dunu ilia ouligisu dunu A: dounaila: me amo Isala: ili dunuma asunasi. Be ilia da e igiga gala: le medole legei. Amo ba: beba: le, Lihouboua: me da ea ‘sa: liode’ amo da: iya fila heda: le, Yelusaleme moilai bai bagadega hobeale asi.
19 Ta haka Isra’ila ya kasance cikin tawaye a kan gidan Dawuda har yă zuwa wannan rana.
Amo eso fa: no, Isala: ili ga (north) fi dunu da Da: ibidi ea ouligisu sosogo fi ilima lelele esalu.

< 2 Tarihi 10 >