< 1 Tessalonikawa 2 >

1 Kun sani,’yan’uwa, cewa ziyararmu a gare ku ba tă zama a banza ba.
Kwa ndabha mwayhomo mmanyili, ndhongo, kwa bhujio wa tete kwa muenga wayelepi wa mebhwa.
2 Mun riga mun sha wahala, aka kuma zage mu a Filibbi, kamar yadda kuka sani, amma da taimakon Allahnmu muka yi ƙarfin hali muka sanar muku bishararsa duk da matsananciyar gāba.
Mmanyili kuwa muandi twatesiki ni kutubhona kisoni khola kufilipi, kama kammnyili. Twayele bhakifu kup'etela K'yara kubhomba injili ya muene kup'etela tabu syoa.
3 Gama roƙon da muke yi bai fito daga kuskure ko munafunci ba, ba kuwa ƙoƙari muke yi mu yaudare ku ba.
Kwa ndabha mahusiano ghitu ghihomela lepi kwa ubaya, wala kwa uchafu, wala kup'etela hila.
4 A maimako haka, muna magana ne kamar mutanen da Allah ya amince yă danƙa musu amanar wannan bishara. Ba ma ƙoƙari mu gamshi mutane sai dai Allah, mai auna zukatanmu.
Badala yake, kama kayakubaliki ni K'yara ni kuaminibhwa kiinjili, ndo katinena. Tinena si kwa kubhafurahisha bhanu, ila kwa kumfurahisha K'yara. Muene ndo yachungusya miteema ya tete.
5 Kun san ba ma taɓa yin daɗin baki ko mu yi ƙoƙarin kasance da halin kwaɗayin da muke ɓoyewa, Allah shi ne shaidarmu.
Kwa ndabha twatumili lepi malobhi gha kujipendekesa magono ghoa ghoa, kama kammnyili, walakutumila malobhi kujo kisingizio kya tamaa, K'yara ndo shaidi wayhoto.
6 Ba ma neman yabo daga wurin mutane, ko a gare ku, ko ga waɗansu. A matsayinmu na manzannin Kiristi da mun so, da mun nawaita muku,
Wala twalondili lepi utukufu kwa bhanu, wala kuh'omela kwa yhomo au bhangi. Ngata bbhwesili kudai au kupendebhulibhwa kitya bhatume bha Yesu Kristu.
7 amma muka kasance masu sauƙinkai a cikinku, kamar yadda mahaifiya take lura da ƙananan’ya’yanta.
Badala yake taye tabhapole kati ya yhoto kujo mabhu kabhafaliji bhana bha muene.
8 Muka ƙaunace ku ƙwarai har muka ji daɗin bayyana muku, ba bisharar Allah kaɗai ba amma har rayukanmu ma, domin kun zama ƙaunatattu a gare mu.
Kwa njela eye taye ni upendo kwa yhomo. Twayele radhi kabh'ele kubhashilikisya muinjili ya K'yara bali kabhele ni maisha gha yhoto tabhene. Kwa ndabha muyele bhapendwa bhitu.
9 Ba shakka kuna iya tunawa,’yan’uwa, famarmu da kuma wahalarmu; mun yi aiki dare da rana don kada mu zama nauyi wa wani yayinda muke muku wa’azin bisharar Allah.
Kwa ndabha ndhongo mwikhomboka mbhombho ni tabu sya yhoto. Pakilu ni pamusi twayela kubhomba mbhombho ili tukotokulewabhwa kwa yuoayola, magono ghala, twabhahubilili ayi injili ya K'yara.
10 Ku shaidu ne, haka ma Allah, na yadda muka yi zaman tsarki, adalci da kuma marar aibi a cikinku, ku da kuka ba da gaskiya.
Muenga mashaidi, ni K'yara kabhele, ndo kwa N'takatifu wa namna yeleku, ya haki, ni bila lawama tuayalotili twayhoto palongolo pa yhomo pabha mwiamini.
11 Gama kun san cewa mun bi da kowannenku yadda mahaifi yakan yi da’ya’yansa,
Eye kabh'ele, mmanyili kwa namna yeleku kwa Kila mmonga bhinu, kujo Dadi kaayele kwabhanabhabhi katika bhahimisi ni kubhapela mioyo. Twashuhudili.
12 muna ƙarfafa ku, muna ta’azantar da ku, muna kuma gargaɗe ku ku yi rayuwar da za tă cancanci Allah, wanda ya kira ku zuwa mulkinsa da kuma ɗaukakarsa.
Ndabha yapasibhu kulota kawayele bhuito bhuinu kwa K'yara yaabhakutilimu ufalme ni utukufu bhuake.
13 Muna kuma gode wa Allah ba fasawa domin, sa’ad da kuka karɓi maganar Allah, wadda kuka ji daga gare mu, kun karɓe ta ba kamar maganar mutane ba, sai dai kamar yadda take, maganar Allah wadda take aiki a cikinku ku da kuka ba da gaskiya.
Kwa ndabha ya ele tikamshukuru K'yara muda bhuowa. Kwa ndabha magono gha mwapokolai mjumbe kuhomela kwa tete was K'yara wamwapeleliki, mwayopolili, si kama lilobhi la binadamu. Badala yake, mwayopolili kama kaliyele lilobhila K'yara. Ndo lilobhi la lifuanya mbhombho mbhombho kwa bhabhiamini.
14 Gama ku,’yan’uwa, kun zama masu koyi da ikkilisiyoyin Allah a Yahudiya waɗanda suke cikin Kiristi Yesu. Kun sha wahala a hannun mutanen ƙasarku kamar yadda ikkilisiyoyin nan ma suka sha a hannun Yahudawa,
Ko henu muenga, ndongo, muyele bhanu bha kuyegha makanisa ghaghayele muuyaahudi kup'etela Kristu Yesu. Kwa ndabha muenga kabh'ele mwatesiki kwa mambo ghala ghala kuh'omela kwa bhanubhayhomo, kama kakayele kuhomela kwa mayaudi.
15 waɗanda suka kashe Ubangiji Yesu da annabawa suka kuma kore mu. Ba sa yin aikin da Allah yake so, masu gāba ne kuwa da dukan mutane
Bhayele bhayaudi ndo ya bharikomili Bwana Yesu pamonga ni bhamanabii. Ndo bhayaudi bhabhatubhengili tupitai kwibhala. Bhakampendesya lepi K'yara ndo maadui kwa bhanu bhoa.
16 suna ƙoƙarin hana mu yin magana ga Al’ummai don kada su sami ceto. Ta haka kullum suke ƙara tara tsibin zunubansu. Fushin Allah ya aukar musu a ƙarshe.
Bhatuzuili tusijobhi kwa mataifa ili bhabhwesyai kuokolibhwa. Matokeo ghaki ndo bhiyendelila ni dhambi sabhene. Kumuishu ghadhabu ihidili panani pabhene.
17 Amma,’yan’uwa, sa’ad da aka raba mu da ku na ɗan lokaci (a jiki, ba a tunani ba), daga cikin marmarinmu mai tsanani mun yi duk abin da muke iya yi mu gan ku.
Tete, ndongo, twatengene ni muenga kwa magono madebe, kimbhele, si kup'etela roho. Twaketili kwa uwezo was yhoto na kwa shauku iyene kubhona nyuso sinu.
18 Gama mun so mu zo wurinku, tabbatacce ni, Bulus, na yi ƙoƙari sau da sau, amma Shaiɗan ya hana mu.
Kwa ndabha twalondai kuhida kwa yhomo, nene Paulo, kwa mala ya kuanza ni muda yhene, jobha lisyetani latuzuili.
19 Gama mene ne begenmu, farin cikinmu, ko kuma rawanin da zai zama mana abin ɗaukaka a gaban Ubangijinmu Yesu sa’ad da ya dawo? Ba ku ba ne?
Kwa ndabha ya kujiamini kwa yhoto ndo kiki kapalongolo, au furaha, au litaji la kujifunila palongolo pa Bwana Yesu, magono gha kuhida kuaki? Na simuenga zaidi kama kabhayele bhamana?
20 Tabbatacce, ku ne ɗaukakarmu da kuma farin cikinmu.
Kwa ndabha muenga ndo utukufu ni furaha yhitu.

< 1 Tessalonikawa 2 >