< 1 Tarihi 25 >

1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
Daudi, pamoja na majemadari wa jeshi, wakawatenga baadhi ya wana wa Asafu, wana wa Hemani na wana wa Yeduthuni, kwa ajili ya huduma ya kutoa unabii, wakitumia vinubi, zeze na matoazi. Hii ndiyo orodha ya watu waliofanya huduma hii:
2 Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
Kutoka kwa wana wa Asafu walikuwa: Zakuri, Yosefu, Nethania na Asarela. Wana wa Asafu walikuwa chini ya usimamizi wa Asafu, ambaye alitoa unabii chini ya usimamizi wa mfalme.
3 Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
Wana wa Yeduthuni walikuwa sita: Gedalia, Seri, Yeshaya, Shimei, Hashabia, na Matithia, nao walikuwa chini ya usimamizi wa baba yao Yeduthuni, wao walikuwa wakitoa unabii wakitumia vinubi, wakimshukuru na kumtukuza Bwana.
4 Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
Wana wa Hemani walikuwa: Bukia, Matania, Uzieli, Shebueli na Yeremothi, Hanania, Hanani, Eliatha, Gidalti na Romamti-Ezeri, Yoshbekasha, Malothi, Hothiri na Mahaziothi.
5 Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
Wote hawa walikuwa wana wa Hemani mwonaji wa mfalme. Aliwapata wana hawa kutokana na ahadi ya Mungu ili kumwinua. Mungu alimpa Hemani wana kumi na wanne na binti watatu.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
Hawa wanaume wote walikuwa chini ya usimamizi wa baba yao kwa ajili ya uimbaji katika Hekalu la Bwana wakitumia matoazi, zeze na vinubi, kwa ajili ya huduma katika nyumba ya Mungu. Asafu, Yeduthuni na Hemani walikuwa chini ya usimamizi wa mfalme.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
Pamoja na ndugu zao wote walikuwa wamefundishwa na kuwa stadi wa uimbaji kwa Bwana. Idadi yao walikuwa 288.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
Vijana kwa wazee, walimu kwa wanafunzi, wote walipanga kazi zao kwa kupiga kura.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
Kura ya kwanza, ambayo ilikuwa kwa ajili ya Asafu, ilimwangukia Yosefu, wanawe na jamaa zake, 12 Ya pili ikamwangukia Gedalia, yeye na wanawe pamoja na jamaa zake, 12
10 ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
Ya tatu ikamwangukia Zakuri, wanawe na jamaa zake, 12
11 ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya nne ikamwangukia Isri, // wanawe na jamaa zake, 12
12 ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya tano ikamwangukia Nethania, wanawe na jamaa zake, 12
13 ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya sita ikamwangukia Bukia, wanawe na jamaa zake, 12
14 ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya saba ikamwangukia Yesarela, // wanawe na jamaa zake, 12
15 ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya nane ikamwangukia Yeshaya, wanawe na jamaa zake, 12
16 ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya tisa ikamwangukia Matania, wanawe na jamaa zake, 12
17 ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi ikamwangukia Shimei, wanawe na jamaa zake, 12
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na moja ikamwangukia Azareli, // wanawe na jamaa zake, 12
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na mbili ikamwangukia Hashabia, wanawe na jamaa zake, 12
20 ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na tatu ikamwangukia Shubaeli, wanawe na jamaa zake, 12
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na nne ikamwangukia Matithia, wanawe na jamaa zake, 12
22 ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na tano ikamwangukia Yeremothi, wanawe na jamaa zake, 12
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Ya kumi na sita ikamwangukia Hanania, wanawe na jamaa zake, 12
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na saba ikamwangukia Yoshbekasha, wanawe na jamaa zake, 12
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
ya kumi na nane ikamwangukia Hanani, wanawe na jamaa zake, 12
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya kumi na tisa ikamwangukia Malothi, wanawe na jamaa zake, 12
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya ishirini ikamwangukia Eliatha, wanawe na jamaa zake, 12
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya ishirini na moja ikamwangukia Hothiri, wanawe na jamaa zake, 12
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya ishirini na mbili ikamwangukia Gidalti, wanawe na jamaa zake, 12
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
ya ishirini na tatu ikamwangukia Mahaziothi, wanawe na jamaa zake, 12
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.
ya ishirini na nne ikamwangukia Romamti-Ezeri, wanawe na jamaa zake, 12.

< 1 Tarihi 25 >