< 1 Tarihi 24 >

1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
Ahora, las divisiones en que se agruparon los hijos de Aarón fueron estas: los hijos de Aarón, Nadab y Abiú, Eleazar e Itamar.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
Pero Nadab y Abiú llegaron a su fin antes que su padre, y no tuvieron hijos; así hicieron Eleazar e Itamar el trabajo de los sacerdotes.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
Y David, con Sadoc de los hijos de Eleazar y Ahimelec de los hijos de Itamar, los repartió en sus puestos para su trabajo.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
Y hubo más jefes entre los hijos de Eleazar que entre los hijos de Itamar; y así se agruparon: de los hijos de Eleazar había dieciséis, todos jefes de familia; y de los hijos de Itamar, jefes de familia, había ocho.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
Así que fueron agrupados, por decisión del Señor, uno con el otro; porque había gobernantes del lugar santo y gobernantes de la casa de Dios entre los hijos de Eleazar y los hijos de Itamar.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
Entonces Semaías, hijo de Nethanel, escriba, que era levita, escribió sus nombres por escrito: el rey estaba presente con los gobernantes, y el sacerdote Sadoc, y Ahimelec, hijo de Abiatar, y jefes de familia de los sacerdotes y los levitas; una familia tomada para Eleazar y luego una para Ithamar, y así sucesivamente.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
Y el primer nombre que salió fue el de Joiarib; el segundo jedaias;
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
El tercer Harim; el cuarto Seorim;
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
El quinto Malquias; el sexto Mijamin;
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
El séptimo Cos; el octavo Abías;
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
El noveno Jesúa; el décimo Secanías;
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
El undécimo Eliasib; el duodécimo Jaquim;
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
La decimotercera Hupa; el decimocuarto jesebeab;
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
La quinceava Bilga; la decimosexta Imer;
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
El decimoséptimo Hezir; el decimoctavo Afses;
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
El decimonoveno de Petaias; el vigésimo Hezequiel;
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
El vigésimo primero Jaquin; el vigésimo segundo Gamul;
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
El vigésimo tercer Delaía; el vigésimo cuarto Maazías.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
Así que fueron puestos en sus diferentes grupos, para tomar sus lugares en la casa del Señor, de acuerdo con las reglas establecidas por su padre Aarón, como el Señor, el Dios de Israel, le había dado órdenes.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
Y del resto de los hijos de Leví: de los hijos de Amram, Subael; de los hijos de Subael, Jehdeías.
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
De los hijos de Rehabiah, Isias él mayor.
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
De los Izhar, Selomot; de los hijos de Selomot, Jahat.
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
Y los hijos de Hebrón: Jerías el primero; Amarías, el segundo; Jahaziel el tercero; Jacaman, el cuarto.
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
Los hijos de Uziel, Micaia; de los hijos de Miqueas, Samir.
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
El hermano de Miqueas, Isias; de los hijos de Isias, Zacarías.
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
Los hijos de Merari: Mahli y Musi; Los hijos de Jaazías.
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
Los hijos de Merari: de Jaazias, Soham y Zacur e Ibri.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
De Mahli: Eleazar, que no tuvo hijos.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
De Cis: los hijos de Kish, Jerahmeel.
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
Y los hijos de Musi: Mahli, Edar y Jerimot. Estos fueron los hijos de los levitas por sus familias.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
La selección se hizo de estos de la misma manera que de sus hermanos, los hijos de Aarón, estando presente David el rey, con Sadoc, y Ahimelec, y los jefes de familia de los sacerdotes y de los levitas.

< 1 Tarihi 24 >