< 1 Tarihi 24 >
1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
These are also the diuisions of the sonnes of Aaron: The sonnes of Aaron were Nadab, and Abihu, Eleazar, and Ithamar.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
But Nadab and Abihu died before their father, and had no children: therefore Eleazar and Ithamar executed the Priestes office.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
And Dauid distributed them, euen Zadok of the sonnes of Eleazar, and Ahimelech of the sonnes of Ithamar according to their offices in their ministration.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
And there were found more of the sonnes of Eleazar by the number of men, then of the sonnes of Ithamar. and they deuided them, to wit, among the sonnes of Eleazar, sixteene heads, according to the houshould of their fathers, and among ye sonnes of Ithamar, according to the housholde of their fathers, eight.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
Thus they distributed them by lot the one from the other, and so the rulers of the Sanctuarie and the rulers of the house of God were of the sonnes of Eleazar and of the sonnes of Ithamar.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
And Shemaiah the sonne of Nethaneel the scribe of the Leuites, wrote them before ye King and the princes, and Zadok the Priest, and Ahimelech the sonne of Abiathar, and before ye chiefe fathers of the Priests and of the Leuites, one familie being reserued for Eleazar, and another reserued for Ithamar.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
And the first lot fell to Iehoiarib, and the second to Iedaiah,
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
The third to Harim, the fourth to Seorim,
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
The fifth to Malchiiah, the sixt to Miiamin,
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
The seuenth to Hakkoz, the eight to Abiiah,
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
The ninth to Ieshua, the tenth to Shecaniah,
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
The eleuenth to Eliashib, the twelft to Iakim,
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
The thirteenth to Huppa, the fouretenth to Ieshebeab,
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
The fiftenth to Bilgah, the sixtenth to Immer,
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
The seuententh to Hezir, the eightenth to Happizzer,
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
The ninetenth to Pethahiah, the twentieth to Iehezekel,
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
The one and twentie to Iachin, the two and twentie to Gamul,
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
The three and twentie to Deliah, the foure and twentie to Maaziah.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
These were their orders according to their offices, when they entred into the house of the Lord according to their custome vnder the hande of Aaron their father, as the Lord God of Israel had commanded him.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
And of the sonnes of Leui that remained of the sonnes of Amram, was Shubael, of the sonnes of Shubael, Iedeiah,
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
Of Rehabiah. euen of the sonnes of Rehabiah, the first Isshiiah,
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
Of Izhari, Shelomoth, of the sonnes of Shelomoth, Iahath,
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
And his sonnes Ieriah the first, Amariah the second, Iahaziel the thirde, and Iekameam the fourth,
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
The sonne of Vzziel was Michah, ye sonne of Michah was Shamir,
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
The brother of Michah was Isshiiah, the sonne of Isshiiah, Zechariah,
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
The sonnes of Merari, were Mahli and Mushi, the sonne of Iaaziiah was Beno,
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
The sonnes of Merari of Iahaziah were Beno, and Shoham, and Zaccur and Ibri.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
Of Mahli came Eleazar, which had no sonnes.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
Of Kish. the sonne of Kish was Ierahmeel,
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
And the sonnes of Mushi were Mahli, and Eder, and Ierimoth: these were sonnes of the Leuites after the houshold of their fathers.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
And these also cast lots with their brethren the sonnes of Aaron before King Dauid, and Zadok and Ahimelech and the chiefe fathers of the Priests, and of the Leuites, euen the chiefe of the families against their yonger brethren.