< Isaya 63 >
1 Ma en ngʼa mabiro koa Bozra dala maduongʼ mar Edom korwako lewni makwar mochido? Ma en ngʼa morwakore gi law duongʼ, kowuotho gi sunga nikech teko ma en-go? En an Jehova Nyasaye ema awuoyo gi tim makare makelo warruok.
Wane ne wannan mai zuwa daga Edom, daga Bozra, saye da jajjayen rigunarsa? Wane ne wannan, sanye cikin daraja, tafe cikin girmar ƙarfinsa? “Ni ne, mai magana cikin adalci, mai ikon ceto.”
2 Angʼo momiyo lepi kwar mana ka lep ngʼama nyono olemb mzabibu kabiyo?
Me ya sa rigunanka suka yi ja, sai ka ce na wanda yake tattaka’ya’yan inabi?
3 Asenyono olemo mibiyo kenda; kendo ngʼato angʼata moa kuom ogendini mane ni koda. Ne anyonogi piny kakecho kendo ka an-gi mirima mager; mi rembgi okirore e lepa kendo omiyo lepa duto otimo remo.
“Na tattake’ya’yan inabi ni kaɗai; cikin al’ummai kuma babu wani tare da ni. Na tattake su cikin fushina Na matse su cikin hasalata; jininsu ya fantsamar wa rigunana, na kuma ɓata dukan tufafina.
4 Nimar odiechieng chulo kuor ne ni e chunya kendo hik warruok osechopo.
Gama ranar ɗaukan fansa tana a cikin zuciyata, kuma shekarar fansata ta zo.
5 Ne angʼiyo koni gi koni to ne ok aneno ngʼama konya, omiyo lweta awuon ema ne ochiwo warruok; kendo mirimba awuon ema ne orita.
Na duba, amma babu wanda zai taimaka, na yi mamaki cewa ba wanda ya goyi baya; saboda haka hannuna ya yi mini ceto, fushina kuma ya rayar da ni.
6 Ne anyono ogendini kakecho; mi kuom mirimba ne amiyo gimer, kendo ne aolo rembgi e lowo.
Na tattake al’ummai cikin fushina; cikin hasalata kuma na sa sun bugu na kuma zub da jininsu a ƙasa.”
7 Abiro wuoyo kuom ngʼwono mar Jehova Nyasaye, kuom timbene madongo mowinjore gi pak, kaluwore gi gik moko duto ma Jehova Nyasaye osetimonwa. Ee, gik mangʼeny duto mosetimo ne oganda Israel, kaluwore gi kech mare kod timbene mag ngʼwono duto.
Zan ba da labarin alherin Ubangiji, ayyukan da suka sa a yabe shi, bisa ga dukan abubuwan da Ubangiji ya yi mana, I, ayyuka masu kyan da ya yi domin gidan Isra’ila, bisa ga jinƙansa da yawan alheransa.
8 Jehova Nyasaye nowacho niya, “Kuom adiera gin joga, yawuota ma ok nyal wuonda,” omiyo nobedo Jaresgi.
Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne,’ya’ya maza waɗanda ba za su ruɗe ni ba”; ta haka ya zama Mai Cetonsu.
9 E litgi duto en bende ne en gi lit kendo malaika mane ni e nyime ne oresogi. Kuom herane kod ngʼwonone neresogi; mi otingʼogi malo nyaka aa ndalo machon.
Cikin dukan damuwarsu shi ma ya damu, mala’ikan da yake gabansa ya cece su. Cikin ƙauna da jinƙai ya fanshe su; ya kuma ɗaga su ya riƙe su dukan kwanakin dā
10 Kata kamano ne gingʼanyo mi gimiyo Roho Maler mare okuyo. Omiyo nolokore obedo jasikgi kendo en owuon ne okedo kodgi.
Duk da haka suka yi tawaye suka ɓata wa Ruhu Mai Tsarki rai. Saboda haka ya juya ya kuma zama abokin gābansu shi kansa kuma ya yaƙe su.
11 Bangʼe joge ne oparo ndalo machon, ndalo mag Musa kod ogandane mi gipenjore niya, “Ere Jal mane otelonegi ka jakwadh rombe ka gikalo nam makwar? Ere Jal mane oketo Roho Maler mare kuomgi?
Sa’an nan mutanensa suka tuna kwanakin dā, kwanakin Musa da mutanensa, ina yake shi wanda ya fitar da su ta teku, da makiyayan garkensa? Ina shi yake wanda ya sa Ruhunsa Mai Tsarki a cikinsu,
12 Ere Jal mane ooro bade man-gi teko mondo obedie lwet Musa ma korachwich, mane obaro pi e nyimgi mondo nyinge oyud duongʼ mochwere?
wanda ya aika hannu ɗaukakarsa mai iko ya kasance a hannun dama na Musa, wanda ya raba ruwaye a gabansu, don yă sami wa kansa madawwamin suna,
13 Ere Jal mane otelonegi nyaka kuonde matut?” Mana ka faras mangʼado thim, ne ok gichwanyore;
wanda ya bishe su cikin zurfafa? Kamar doki a fili, ba su yi tuntuɓe ba;
14 mana kaka jamni maridore kochomo holo, negiyudo yweyo koa kuom Roho mar Jehova Nyasaye. Ma e kaka nitelo ne jogi kimiyorigo duongʼ.
kamar shanun da suke gangarawa zuwa kwari, haka Ruhun Ubangiji ya ba su hutu. Ga yadda ka bishe mutanenka don ka ba wa kanka suna mai ɗaukaka.
15 Rang piny gie polo ka in e komi mar duongʼ, maler kendo man-gi teko? Ere hera matut gi teko misebedogo kodwa cha? Ngʼwono kod hoch mari isetuonowa.
Ka duba daga sama ka gani daga kursiyinka da yake bisa, mai tsarki da kuma mai ɗaukaka. Ina kishinka da kuma ikonka? Ka janye juyayi da kuma tausayin da kake yi mana daga gare mu.
16 To ngʼe ni inie wuonwa kata obedo ni Ibrahim ok ongʼeyowa kendo Israel ok kwan ni wan joge, in, yaye Jehova Nyasaye, e wuonwa, Jareswa manyaka nene e nyingi.
Amma kai Ubanmu ne, ko Ibrahim bai san mu ba Isra’ila kuma bai yarda da mu ba; kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu, Mai Fansarmu tun fil azal ne sunanka.
17 Yaye Jehova Nyasaye, angʼo momiyo wachandore e yoregi kendo chunywa pek ma ok wanyal chiwo luor ne in? Yie iduog irwa nikech wan jotichni, oganda ma gin girkeni mari.
Don me, ya Ubangiji, ka sa muna barin hanyoyinka muka kuma taurare zukatanmu don kada mu girmama ka? Ka komo domin darajar bayinka, kabilan da suke abin gādonka.
18 Kuom ndalo matin kende jogi ne orito kar dakni maler, to sani wasikwa osenyono moketho kari maler mar lemo.
Gama a ɗan lokaci mutanenka suka mallaki wurinka mai tsarki, amma yanzu abokan gābanmu sun tattake wurinka mai tsarki.
19 Wan magi kochakore chon to ok isebedo ruodhgi, to bende ok oseluong-gi gi nyingi.
Mu naka tun fil azal; ba ka taɓa yin mulki a kansu ba, ba a taɓa kira su da sunanka ba.