< Chakruok 25 >
1 Ibrahim nokendo dhako machielo mane nyinge Ketura.
Ibrahim ya auro wata mace, mai suna Ketura.
2 Ketura nonywolone Ibrahim, Zimran, Jokshan, Medan, Midian, Ishbak kod Shua.
Ta haifa masa Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.
3 Jokshan nonywolo Sheba kod Dedan; nyikwa Dedan ne gin jo-Ashur, jo-Letush kod jo-Leum.
Yokshan shi ne mahaifin Sheba da Dedan. Zuriyar Dedan su ne mutanen Ashur, da mutanen Letush, da kuma mutanen Lewummin.
4 Midian nonywolo Efa, Efer, Hanok, Abida kod Elda. Magi duto ne gin nyikwa Ketura.
’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida, da kuma Elda’a. Dukan waɗannan zuriyar Ketura ce.
5 Ibrahim nomiyo Isaka mwandune duto mane en-go.
Ibrahim ya bar wa Ishaku kome da ya mallaka.
6 To kane pod ongima, nochiwo mich ne yawuot monde ma jotichge kendo nodarogi mondo gia kuom Isaka koterogi e piny man yo wuok chiengʼ.
Amma yayinda Ibrahim yake da rai, ya ba wa’ya’yan ƙwarƙwaransa maza kyautai, ya kuma sallame su daga ɗansa Ishaku zuwa ƙasashen gabas.
7 Ibrahim nodak kuom higni mia achiel gi piero abiriyo gabich
Duka-duka, Ibrahim ya yi shekara ɗari da saba’in da biyar.
8 Eka Ibrahim notho koluwo kwerene ka en gi higni mathoth ka en ngʼama oti kendo hike ngʼeny.
Sa’an nan Ibrahim ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu da kyakkyawar tsufa, tsoho da kuma shekaru masu yawa; aka kuma tara shi ga mutanensa.
9 Yawuot, Isaka kod Ishmael noyike e rogo man Makpela machiegni gi Mamre e puoth Efron ma wuod Zohar ja-Hiti,
’Ya’yansa maza kuwa Ishaku da Ishmayel suka binne shi cikin kogon Makfela, kusa da Mamre, a cikin filin Efron ɗan Zohar mutumin Hitti,
10 ma en puodho ma Ibrahim nongʼiewo kuom jo-Hiti. Kanyo ema Ibrahim gi Sara chiege noyikie.
filin da Ibrahim ya saya daga Hittiyawa. A nan aka binne Ibrahim tare da matarsa Saratu.
11 Bangʼ tho Ibrahim, Nyasaye nogwedho wuode Isaka, mane kindeno odak Beer-Lahai-Roi.
Bayan rasuwar Ibrahim, Allah ya albarkaci ɗansa Ishaku wanda a lokacin yana zama kusa da Beyer-Lahai-Royi.
12 Ma e nonro mar Ishmael wuod Ibrahim mane Hagar jatich Sara ma nyar Misri onywolone.
Waɗannan su ne zuriyar Ishmayel ɗan Ibrahim, wanda Hagar mutuniyar Masar, baranyar Saratu, ta haifa wa Ibrahim.
13 Magi e nying yawuot Ishmael kaluwore gi nywolgi: Nebayoth, wuod Ishmael makayo, Kedar, Adbel, Mibsam,
Ga jerin sunayen’ya’yan Ishmayel maza bisa ga haihuwarsu, Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
15 Hadad, Tema, Jetur, Nafish kod Kedema.
Hadad, Tema, Yetur, Nafish da Kedema.
16 Magi e nying yawuot Ishmael ma nying-gi nochak miechgi kod kuonde mane gibworoe, ne gin ruodhi apar gariyo ngʼato ka ngʼato gi ogandane.
Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza, waɗanda kuma suke sunayen kabilu goma sha biyu masu mulki bisa ga wuraren zamansu da sansaninsu.
17 Ishmael nodak kuom higni mia achiel kod piero adek gabiriyo. Eka notho kendo oluwo kwerene.
Duka-duka Ishmayel ya yi shekara ɗari da talatin da bakwai; sai ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu, aka kuma tara shi ga mutanensa.
18 Nyikwaye nodak e gwengʼ manie kind Havila nyaka Shur, machiegni gi tongʼ Misri kochomo yo Ashur kendo negidak kagimonre gowetene.
Zuriyarsa sun zauna tsakanin Hawila ne da Shur, wanda yake kusa da gabashin iyakar Masar wajen Asshur. Sun yi zaman rikici da dukan sauran’yan’uwansu.
19 Mae nonro Isaka wuod Ibrahim. Ibrahim nonywolo Isaka,
Waɗannan su ne zuriyar Ishaku ɗan Ibrahim. Ibrahim ya haifi Ishaku,
20 kendo Isaka ne ja-higni piero angʼwen kane okendo Rebeka nyar Bethuel ja-Aram mane odak e piny Padan Aram, kendo ma nyamin Laban.
Ishaku yana da shekara arba’in sa’ad da ya auri Rebeka’yar Betuwel, mutumin Aram, daga Faddan Aram,’yar’uwar Laban mutumin Aram.
21 Isaka nolamo Jehova Nyasaye ne chiege, nikech en migumba. Jehova Nyasaye nodwoko lamone, kendo chiege Rebeka nomako ich.
Ishaku ya yi addu’a ga Ubangiji a madadin matarsa, saboda ba ta haihuwa. Ubangiji ya amsa addu’arsa, matarsa Rebeka kuwa ta yi ciki.
22 Nyithindo ne olarore e iye mi nowacho niya, “Angʼo momiyo ma timorena?” Omiyo nodhi mondo openj Jehova Nyasaye wachni.
Jariran suka kama kokawa da juna a cikinta, sai ta ce, “Me ya sa wannan yake faruwa da ni?” Saboda haka ta tafi don ta nemi nufin Ubangiji.
23 Jehova Nyasaye nowacho niya, “Ogendini ariyo ni e iyi, kendo ogendini ariyogo biro pogore; oganda moro biro bedo motegno moloyo machielo kendo wuowi maduongʼ noti ne wuowi matin.”
Ubangiji ya ce mata, “Al’ummai biyu suna a cikin mahaifarki mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban kuma zai bauta wa ƙaramin.”
24 Kane kinde mar nywol ochopo, to ne nitie rude ma yawuowi e iye.
Da lokaci ya yi da za tă haihu, sai ga’yan biyu maza a mahaifarta.
25 Mano mane okwongo wuok ne kwar, kendo dende duto ne chalo motimo yier; kuom mano negichake ni Esau.
Wanda ya fara fita ja ne, dukan jikinsa kuwa kamar riga mai gashi. Don haka aka sa masa suna Isuwa.
26 Bangʼ ma owadgi nowuok kod lwete komako ofunj tiend Esau; kuom mano negichako Jakobo. Isaka ne ja-higni piero auchiel kane Rebeka onywolo yawuowigo.
Bayan wannan, ɗan’uwansa ya fito, da hannunsa yana riƙe da ɗiɗɗigen Isuwa; don haka aka sa masa suna Yaƙub. Ishaku yana da shekara sittin, lokacin da Rebeka ta haife su.
27 Yawuowigo nodongo, kendo Esau nobedo jadwar molony, ngʼat ma jathim, to Jakobo to ne ngʼama muol madak ei hema.
Yaran suka yi girma, Isuwa kuwa ya zama riƙaƙƙen maharbi, mutumin jeji, yayinda Yaƙub, shiru-shiru ne mai son zama a tentuna.
28 Isaka ma nohero ring le nohero Esau to Rebeka nohero Jakobo.
Ishaku, mai son ci naman jeji, ya ƙaunaci Isuwa, amma Rebeka ta ƙaunaci Yaƙub.
29 Chiengʼ moro kane Jakobo tedo ogira, Esau nodonjo koa e dwar kodenyo.
Wata rana sa’ad da Yaƙub yana dafa fate. Isuwa ya shigo daga jeji, da yunwa sosai.
30 Esau nowacho ne Jakobo niya, “Asayi miya ogira makwarno adenyo!” (Mano emomiyo bende iluonge ni Edom.)
Ya ce wa Yaƙub, “Ina roƙonka, ka ɗan ɗiba mini faten nan! Ina fama da yunwa!” (Shi ya sa aka kira shi Edom.)
31 Jakobo nodwoke niya, “Kuong iusna duongʼni mar nywol.”
Yaƙub ya amsa ya ce, “Ka fara sayar mini da matsayinka na ɗan fari tukuna.”
32 Esau nowachone niya, “Ne achiegni tho. Ere ohala ma ayudo kuom duongʼ mar nywolna?”
Isuwa ya ce, “Duba, ina gab da mutuwa, me matsayina na ɗan fari zai yi mini?”
33 To Jakobo nowachone niya, “Kwongʼrina mokwongo.” Kuom mano Esau nokwongʼore ne Jakobo, ma ousone duongʼne mar nywol.
Amma Yaƙub ya ce, “Ka rantse mini tukuna.” Don haka ya rantse masa, ya sayar da matsayinsa na ɗan fari ga Yaƙub.
34 Eka Jakobo nomiyo Esau kuon gi ogich ngʼor. Nochiemo kendo ometho, eka ne ochungʼ mi odhi. Kuom mano Esau, nojwangʼo duongʼne mar nywol.
Sa’an nan Yaƙub ya ba wa Isuwa burodi da ɗan miyan lansir. Ya ci, ya sha, sa’an nan ya tashi ya tafi. Ta haka Isuwa ya yi banza da matsayinsa na ɗan fari.