< 1 Ruodhi 11 >

1 Kata kamano Ruoth Solomon nohero nyi pinje mamoko mangʼeny; mane omedo bangʼ nyar Farao kaka nyi jo-Moab gi jo-Amon gi jo-Edom gi jo-Sidon kod nyi jo-Hiti.
Sarki Solomon ya ƙaunaci baƙin mata. Ban da’yar Fir’auna, ya auri Mowabawa, Ammonawa, mutanen Edom, Sidoniyawa da Hittiyawa.
2 Negia e ogendini mane Jehova Nyasaye okwero jo-Israel kawacho niya, “Kik ukendru kodgi, nikech adier ginilok chunyu ma uluw nyisechegi.” Kata kamano, Solomon nomoko kuomgi gihera.
Sun fito daga al’ummai da Ubangiji ya ce wa Isra’ilawa, “Kada ku yi aurayya da su, domin tabbatacce za su juye zukatanku zuwa ga waɗansu alloli.” Duk da haka Solomon ya manne musu, ya nace, yana ƙaunarsu.
3 Ne en-gi mon mia abiriyo monywol e ut ruodhi kod mon moketo mia adek, kendo mondego nowite.
Ya auri mata ɗari bakwai, haifaffun gidan sarauta, da kuma ƙwarƙwarai ɗari uku. Matan nan nasa suka karkatar da shi.
4 Kaka Solomon ne medo bedo moti, monde noloko chunye moluwo nyiseche mamoko kendo chunye ne ok ochiwore chuth ni Jehova Nyasaye ma Nyasache, kaka chuny Daudi wuon-gi ne en.
Yayinda Solomon yake tsufa, matansa suka juye zuciyarsa ga bin waɗansu alloli, zuciyarsa kuwa ba tă bi Ubangiji Allahnsa ɗungum kamar yadda zuciyar Dawuda mahaifinsa ta kasance ba.
5 Noluwo nyasaye madhako mar jo-Sidon miluongo ni Ashtoreth kod nyasach dwanyruok mar jo-Amon miluongo ni Molek.
Ya bi Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
6 Omiyo Solomon notimo richo e nyim Jehova Nyasaye, ne ok oluwo Jehova Nyasaye gi chunye duto kaka Daudi wuon-gi notimo.
Saboda haka Solomon ya yi abin da yake mugu a gaban Ubangiji. Bai bi Ubangiji gaba ɗaya kamar yadda Dawuda mahaifinsa ya yi ba.
7 Ewi got moro yo wuok chiengʼ mar Jerusalem, Solomon nogero kama otingʼore gi malo ni nyasach dwanyruok mar Moab miluongo ni Kemosh kod nyasach dwanyruok mar jo-Amon miluongo ni Molek.
A kan tudu, gabas da Urushalima, Solomon ya gina masujada a can domin Kemosh, allahn da aka hana na Mowab, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
8 Notimo kamano ni monde mag pinje mamoko mane wangʼo ubani kendo ne chiwo misango ni nyisechegigo.
Ya yi haka domin dukan baƙin matansa, waɗanda suka ƙone turare suka kuma miƙa hadayu ga allolinsu.
9 Jehova Nyasaye iye nowangʼ gi Solomon nikech chunye noselokore moa kuom Jehova Nyasaye Nyasach Israel mane osefwenyorene nyadiriyo.
Ubangiji ya yi fushi da Solomon domin zuciyarsa ya juye daga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya bayyana masa sau biyu.
10 Kata obedo ni notamo Solomon e luwo nyiseche mamoko Solomon ne ok orito chik Jehova Nyasaye.
Ko da yake ya hana Solomon bin waɗansu alloli, Solomon bai kiyaye umarnin Ubangiji ba.
11 Omiyo Jehova Nyasaye nowacho ni Solomon niya, “Nikech ma en pachi kendo ok iserito singruokna gi buchena mane achiki, chutho abiro pogo lochni kendo abiro miyo achiel kuom jotichni.
Saboda haka Ubangiji ya ce wa Solomon, “Da yake halinka ke nan, ba ka kuma kiyaye alkawarina, da ƙa’idodina da na umarce ka ba, tabbatacce zan yage masarautar daga gare ka, in ba da ita ga ɗaya daga cikin bayinka.
12 Kata kamano, ok abi time e kindeni, nikech Daudi wuonu. To abiro poge e kinde wuodi.
Amma saboda Dawuda mahaifinka, ba zan yi haka a zamaninka ba. Zan yage ta daga hannun ɗanka.
13 To ok anamaye pinyruoth duto, to abiro miye dhoot achiel nikech Daudi jatichna kendo nikech Jerusalem, ma aseyiero.”
Amma ba zan yage dukan masarautar daga gare shi ba, zan ba shi kabila ɗaya saboda Dawuda bawana, da kuma saboda Urushalima, wadda na zaɓa.”
14 Eka Jehova Nyasaye nomiyo Solomon obedo gi jasigu ma ne en Hadad ja-Edom mane owuok e dhood joka ruoth mar Edom.
Sai Ubangiji ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Hadad, mutumin Edom daga gidan sarautar Edom.
15 E kinde motelo kane Daudi kedo gi Edom, Joab mane jatend lweny mane odhi mondo oyik joma otho, nonego chwo duto mantie e Edom.
A shekarun baya Dawuda ya ci Edom da yaƙi. Yowab, shugaban sojojinsa ya tafi can domin yă binne Isra’ilawa waɗanda suka mutu a yaƙi. Sa’ad da suke a can, sojojin Isra’ila suka kashe kowane ɗa namiji a Edom.
16 Joab kod jo-Israel duto nobedo kuno kuom dweche auchiel, nyaka negitieko chwo duto Edom.
Yowab da dukan Isra’ilawa suka zauna a can, wata shida, sai da suka hallaka dukan mutane a Edom.
17 To Hadad, mane pod rawera matin, noringo odhi Misri gi jodong Edom moko, mane osetiyo ni wuon-gi.
Amma Hadad yana ɗan yaro a lokaci, wanda ya gudu zuwa Masar tare da shugabannin mutanen Edom waɗanda suka yi wa mahaifinsa hidima.
18 Ne giwuok Midian kendo negidhi Paran. Bangʼ kawo chwo mag Paran kodgi negidhi Misri, ir Farao ruodh Misri, mane omiyo Hadad ot gi lowo kod chiemo.
Suka taso daga Midiyan suka tafi Faran. Sa’an nan suka ɗauki mutane daga Faran suka tafi Masar, zuwa wurin Fir’auna wanda ya ba wa Hadad gida da ƙasa, ya kuma tanada masa da abinci.
19 Farao ne mor ahinya gi Hadad, omiyo nokawo nyamin Tapenes ma en ruoth madhako kendo ma jaod Farao mondo obed chiege.
Fir’auna ya ji daɗin Hadad har ya ba shi’yar’uwar matarsa, Sarauniya Tafenes, aure.
20 Nyamin Tapenes nonywolone wuowi miluongo ni Genubath mane Tapenes opidho e dala ruoth maduongʼ. Kanyo Genubath nodak gi nyithind Farao.
’Yar’uwar Tafenes ta haifi masa ɗa wanda ya kira Genubat, wanda Tafenes ta yi renonsa a fadan sarki. A can, Genubat ya yi zama da’ya’yan Fir’auna.
21 Kane ne en Misri, Hadad nowinjo ni Daudi noyweyo gi kwerene kendo ni Joab jatend jolweny bende nosetho. Eka Hadad nowachone Farao niya, “We adhi mondo adogi e pinywa.”
Yayinda yake a Masar, Hadad ya ji Dawuda ya huta tare da kakanninsa, ya kuma ji cewa Yowab shugaban mayaƙa ya mutu. Sai Hadad ya ce wa Fir’auna, “Bari in tafi, don in koma ƙasata.”
22 To Farao nopenje niya, “Angʼo michando kae momiyo idwaro dok e pinyu?” Hadad to nodwoke niya, “Onge, to yie iweya aweya adhi!”
Fir’auna ya tambaye shi, ya ce, “Me ka rasa a nan da kake so ka koma garinka?” Ya ce, “Ba kome, amma ka dai bar ni in tafi!”
23 Kendo Nyasaye nochako omiyo Rezon wuod Eliada mane oringo oa ir ruodhe ma Hadadezer ruoth Zoba obedo jasik Solomon.
Allah kuwa ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Rezon, ɗan Eliyada, wanda ya gudu daga maigidansa, Hadadezer sarkin Zoba.
24 Nochoko chwo ire kendo nobedo jatend oganda kane Daudi tieko jolweny Zoba. Ogandago nodhi Damaski kuma negidakie mi giloche.
Rezon ya tattara mutane kewaye da shi, ya zama kuma shugaban’yan tawaye sa’ad da Dawuda ya hallaka mayaƙan Zoba;’yan tawayen suka tafi Damaskus, inda suka zauna, suka kuma yi mulki.
25 E kinde ngima Solomon duto Rezon nobedo jasik Israel, komedore gi chandruok mane Hadad okelo. Kamano Rezon nobedo ruodh Aram kendo noger gi jo-Israel.
Rezon ya zama babban abokin gāban Isra’ila cikin dukan kwanakin mulkin Solomon. Ya ƙara rikici a kan rikicin Hadad. Rezon ya ƙi mulkin Isra’ila da dukan ransa. Saboda haka Rezon ya yi mulki a Aram ya kuma ƙi jinin Isra’ila.
26 Jeroboam wuod Nebat ma ja-Efraim moa Zereda kendo ma min mare niluongo ni Zeruya ne en dhako ma chwore otho bende nongʼanyo ni ruoth. Ne en achiel kuom jodong Solomon.
Haka ma Yerobowam, ɗan Nebat, shi ma ya yi wa sarki tawaye. Shi ɗaya ne daga shugabannin Solomon, shi mutumin Efraim ne daga Zereda, mahaifiyarsa kuwa gwauruwa ce, mai suna Zeruwa.
27 Ma e kaka nongʼanyo ni ruoth: Solomon nosegero ohinga kendo nosedino otuchi duto mane ni e kor ohinga e dala maduongʼ Daudi wuon-gi
Ga yadda ya tayar wa sarki Solomon. Sarki Solomon ya gina madogaran gini, ya ciccika wurare a katangar birnin Dawuda mahaifinsa da ƙasa.
28 Koro Jeroboam ne en ngʼat momi luor kendo kane Solomon oneno kaka ngʼat matin-no timo tichne maber, nokete jatend jotich duto ma od Josef.
To, Yerobowam mutum ne mai fasaha. Sa’ad da Solomon ya ga yadda matashin yake aiki da himma, sai ya sa shi yă lura da dukan aikin gandu na gidan Yusuf.
29 E kindeno Jeroboam ne dhi oko mar Jerusalem kendo Ahija janabi moa Shilo noromo kode e yo korwako law manyien: Kargi ji ariyogo ne gin kendgi oko mar dala,
Da Yerobowam ya fita Urushalima, sai annabi Ahiya, mutumin Shilo ya tarar da shi a hanya. Lokacin kuwa Ahiya yana saye da sabuwar riga, ba kowa a filin sai su biyu kaɗai.
30 kendo Ahija nokawo law mane orwako moyieche nyadipar gariyo.
Sai Ahiya ya kama sabuwar rigar da yake saye da ita ya yage ta gida goma sha biyu.
31 Eka nowacho ni Jeroboam niya, “Kaw migepe apar obed magi nikech ma e gima Jehova Nyasaye Nyasach Israel wacho: ‘Ne adhi pogo loch Solomon kendo adhi miyi dhoudi apar.
Sa’an nan ya ce wa Yerobowam, “Ɗauki gida goma wa kanka, gama abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce ke nan, ‘Duba, zan yage masarauta daga hannun Solomon in ba ka kabilu goma.
32 To nikech Daudi jatichna kod dala mar Jerusalem maseyiero e kind dhoudi duto mag Israel, obiro bedo gi dhoot achiel.
Amma saboda bawana Dawuda da kuma birnin Urushalima, wadda na zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila, zai sami kabila guda.
33 Abiro timo gini nikech gisejwangʼa mi gilamo Ashtoreth nyasaye madhako mar jo-Sidon gi Kemosh nyasach jo-Moab kod Molek nyasach jo-Amon kendo ok gisewuotho e yorena; kata timo gima kare e nyima, kata rito buchena kod chikena kaka Daudi, wuon Solomon notimo.
Zan yi wannan domin sun yashe ni, suka kuma yi wa Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Kemosh, allahn Mowabawa, da kuma Molek, allahn Ammonawa sujada, ba su yi tafiya a hanyoyina ba, ba su kuwa yi abin da yake daidai a idanuna ba, ba su kiyaye farillaina da dokokina kamar yadda Dawuda, mahaifin Solomon ya yi ba.
34 “‘To ok anagol loch duto e lwet Solomon, asekete jatelo ndalo duto mag ngimane nikech Daudi jatichna, mane ayiero kendo mane orito chikena kod buchena.
“‘Amma ba zan ɗauki dukan masarautar daga hannun Solomon ba; na naɗa shi sarki, dukan kwanaki ransa saboda Dawuda bawana, wanda na zaɓa, wanda kuma ya kiyaye umarnai da farillaina.
35 Abiro kawo loch e lwet wuode kendo anamiyi dhoudi apar.
Zan ɗauke masarautar daga hannuwan ɗansa ne, in ba ka kabilu goma.
36 Abiro miyo wuode dhoot achiel mondo Daudi jatichna obed gi taya e nyima ndalo duto e Jerusalem, dala maduongʼ mane ayiero mondo aketie Nyinga.
Zan ba da ɗaya ga ɗansa don kullum Dawuda bawana yă kasance da fitila a gabana a Urushalima, birnin da na zaɓa in sa Sunana.
37 Kata kamano, nikech in, abiro kawi kendo ibiro locho kuom mago duto ma chunyi dwaro, ibiro bedo ruoth kuom Israel.
Amma fa, ga kai, zan ɗauke ka, za ka kuwa yi mulki bisa dukan abin da zuciyarka take so; za ka zama sarki a bisa Isra’ila.
38 Kitimo duto machiki kendo iwuotho e yorena mitimo gima kare e nyima kirito buchena kod chikena, kaka Daudi jatichna notimo, to abiro bedo kodi. Abiro geroni anywola mosiko kaka nagero ni Daudi kendo anamiyi Israel.
In ka aikata dukan abin da na umarce ka, ka yi tafiya a hanyoyina, ka kuma yi abin da yake daidai a idanuna ta wurin kiyaye farillaina da umarnaina, kamar yadda Dawuda bawana ya yi, zan kasance tare da kai. Zan gina maka masarauta mai dawwama kamar wadda na gina wa Dawuda, zan kuma ba da Isra’ila gare ka.
39 Abiro boyo oganda mar Daudi nikech ma, to ok nyaka chiengʼ.’”
Zan ƙasƙantar da zuriyar Dawuda saboda wannan, amma ba har abada ba.’”
40 Solomon notemo nego Jeroboam, to Jeroboam noringo odhi Misri ir ruoth Shishak, mobedo kuno nyaka tho Solomon.
Solomon ya yi ƙoƙari yă kashe Yerobowam, amma Yerobowam ya tsere zuwa Masar, zuwa wurin sarki Shishak, ya zauna a can sai bayan mutuwar Solomon.
41 Weche moko duto mag loch Solomon kaka mago mane otimo gi rieko mane onyiso donge ondikgi e kitap timbe mag Solomon?
Game da sauran ayyukan mulkin Solomon, da dukan abubuwan da ya yi, da hikimar da ya nuna, an rubuta su a littafin tarihin Solomon.
42 Solomon nobedo ruodh jo-Israel duto ka en Jerusalem kuom higni piero angʼwen.
Solomon ya yi mulki a Urushalima, a bisa dukan Isra’ila, shekaru arba’in.
43 Eka notho moyweyo gi kwerene mi noyike e dala Daudi wuon-gi. Rehoboam wuode nobedo ruoth kare.
Sa’an nan ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Dawuda mahaifinsa. Sai Rehobowam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 1 Ruodhi 11 >