< Job 21 >
2 “Slušajte, slušajte dobro što ću reći, utjehu mi takvu barem udijelite.
“Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
3 Otrpite da riječ jednu ja izrečem, kad završim, tad se rugajte slobodno.
Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
4 Zar protiv čovjeka dižem ja optužbu? Kako da strpljenje onda ne izgubim?
“A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
5 Pogledajte na me: užas će vas spopast', rukom ćete svoja zakloniti usta;
Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
6 pomislim li na to, prestravim se i sam i čitavim svojim tad protrnem tijelom.
Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
7 Zašto na životu ostaju zlikovci i, što su stariji, moćniji bivaju?
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8 Potomstvo njihovo s njima napreduje a izdanci im se množe pred očima.
Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9 Strah nikakav kuće njihove ne mori i šiba ih Božja ostavlja na miru.
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
10 Njihovi bikovi plode pouzdano, krave im se tele i ne jalove se.
Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
11 K'o jagnjad djeca im slobodno skakuću, veselo igraju njihovi sinovi.
Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
12 Oni pjevaju uz harfe i bubnjeve i vesele se uz zvukove svirale.
Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
13 Dane svoje završavaju u sreći, u Podzemlje oni silaze spokojno. (Sheol )
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
14 A govorili su Bogu: 'Ostavi nas, ne želimo znati za tvoje putove!
Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
15 TÓa tko je Svesilni da njemu služimo i kakva nam korist da ga zazivamo?'
Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
16 Zar svoju sreću u ruci ne imahu, makar do Njega ne drže ništa oni?
Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
17 Zar se luč opakog kada ugasila? Zar se na njega oborila nesreća? Zar mu u gnjevu svom On skroji sudbinu?
“Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
18 Zar je kao slama na vjetru postao, kao pljeva koju vihor svud raznosi?
Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
19 Hoće l' ga kaznit' Bog u njegovoj djeci? Ne, njega nek' kazni da sam to osjeti!
An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
20 Vlastitim očima nek' rasap svoj vidi, neka se napije srdžbe Svesilnoga!
Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
21 TÓa što poslije smrti on za dom svoj mari kad će se presjeć' niz njegovih mjeseci?
Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
22 Ali tko će Boga učiti mudrosti, njega koji sudi najvišim bićima?
“Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
23 Jedan umire u punom blagostanju, bez briga ikakvih, u potpunom miru,
Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
24 bokova od pretiline otežalih i kostiju sočne moždine prepunih.
jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
25 A drugi umire s gorčinom u duši, nikad nikakve ne okusivši sreće.
Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
26 Obojica leže zajedno u prahu, crvi ih jednako prekrivaju oba.
Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
27 O, znam dobro kakve vaše su namjere, kakve zlosti protiv mene vi snujete.
“Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
28 Jer pitate: 'Gdje je kuća plemićeva, šator u kojem stanovahu opaki?'
Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
29 Niste li na cesti putnike pitali, zar njihovo svjedočanstvo ne primate:
Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
30 'Opaki je u dan nesreće pošteđen i u dan Božje jarosti veseo je.'
cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
31 Al' na postupcima tko će mu predbacit' i tko će mu vratit' što je počinio?
Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
32 A kad ga na kraju na groblje odnesu, na grobni mu humak postavljaju stražu.
Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
33 Lake su mu grude zemlje u dolini dok za njime ide čitavo pučanstvo.
Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
34 O, kako su vaše utjehe isprazne! Kakva su prijevara vaši odgovori!”
“Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”